Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Wannan rahoto yana kunshe ne cikin wata sanarwa da hukumar 'yan sandan Dubai ta fitar a wani sako da ta wallafa kan shafinta na sada zumunta a ranar Alhamis.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya nuna rashin jin dadinsa a kan yadda dattawan arewa suka yi watsi da dashen da Sadaunar Sakkwato ya kafa a yankin arewacin.
Gwamman jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da karasa janye dokar kulle da aka saka tun watan Afrilu bayan bullar muguwar annobar cutar korona
Kwanturola na hukumar kwastam da ke yankin Apapa ta jihar Lagas, Abba-Kura ya tabbatar da cewar jami'ansa su goma sun kamu da cutar korona amma dai sun warke.
Duk da hukumar yaki da cututtuka ma su yaduwa (NCDC) ta sanar da cewa an samu mutane uku da suka kamu da cutar korona a Kogi, gwamnatin jihar ta kafe a kan cew
Kwamishinan Ilimi Olasunkanmi Olaleye, shi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar yayin ganawa da manema labarai cikin birnin Ibadan a ranar Laraba.
Binta Nyako, mai shari'a ta babbar kotun tarayya da ke Abuja ta hana belin Hamisu Bala wato Wadume sannan ta yi umurnin garkame shi a gidan kurkuku na Kuje.
Kwamitin riƙo na jam'iyyar APC jam'iyyar All Progressive Congress, APC, ta gana da tsohon shugaban wucin gadi na ƙasa na jam'iyyar, Cif Bisi Akande a gidansa.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya shirya taron addu'a na musamman kan harkokin yan bindigam garkuwa da mutane da satar shanu da ya addabi al'umma.
Labarai
Samu kari