Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Babban jigon jam'iyyar APC na kasa, Bola Tinubu ya nuna alhini a kan mutuwar tsohon sanata, Buruji Kashamu ya bayyana cewa hakan na tabbatar da mutuwa riga ce.
A cikin faifan bidiyon na tsawon mintuna 56, Shekau ya fassara taken Najeriya da taken Hukumar bautar kasa ta NYSC zuwa harshen Larabci, Hausa da kuma Kanuri.
Matashi Abdulwahab Usman ya bayyana yadda za a kawo karshen tawayen kungiyar Boko Haram da ya-ki-ci-ya-ki-cinyewa tsawon shekaru fiye da goma da suka shude.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya ce hakan yana cikin shirye-shiryen da gwamnatin jihar ke yi kan komawar dalibai ‘yan ajin karshe makarantun da za su zana jarrabawa.
Sakamakon gwajin cutar coronavirus da aka yi wa tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya fito, kuma ya nuna bai harbu da cutar numfashin ba.
Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun yi kira ga gwamnatin da ta tura 'yan sanda don yakar Boko Haram a yankin. Kungiyar ta sanar da hakan ne wata takarda.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya zargi wasu manyan masu fada a ji a jihar Edo da aiko wasu mutane jihar domin su halaka shi da wasu sanannu.
Buhari ya yi wannan yabo a ranar Asabar yayin da ya halarci daurin auren ‘yar Sarkin Musulmi, Zainab Fodio da aka gudanar a fadar Sarkin da ke birnin Shehu.
Dan takarar jam'iyyar APC, Isma'il Danbaba, ya yi nasarar lashe zaben maye gurbi na mazabar Nasarawa ta tsakiya a majalisar jihar sakamakon kuri'un da yafi.
Labarai
Samu kari