Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Shugaban kwamitin masu ba shugaban kasa shawara kan harkokin cin hanci da rashawa, Itse Sagay, ya tofa albarkacin bakinsa kan salon bincike da ake yi wa Magu.
Ana neman shiga tsakanin rikicin da ake yi tsakanin Hukumar FIRS da NIPOST. A nan ne aka ji cewa duk mako Najeriya ta na samun Naira Biliyan 3 daga haraji.
Hukumar shari'a ta kasa ta amince da andin sabbin alkalai 6 na babban kotu a jihat Kano. Wannan na kunshe ne a wata takarda da kakakin hukumar ya fitar a jiya.
Wasu Gwamnonin Najeriya sun ce shugaba Buhari ya taimaka masu da aron kudi saboda rashin tsaro. Gwamnoni sun kai kokon bararsu gaban Shugaban kasa Buhari ta NGF
Shugaban Amurka Mista Donald Trump, ya yi wannan alkawari domin kara wa Najeriya kwarin gwiwar yaki da annobar korona kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito.
Gwamnan jihar Ondo mai ci a yanzu, Mista Oluwarotimi Akeredolu, shi ne marikin tutar jam’iyyar da ke neman sake samun nasarar riko da akalar jagorancin jihar.
A ranar Talata, 11 ga Agusta, gwamnatin jihar Jigawa ta fara rarraba kayayyakin jin kai ga marasa galihu 42,312 da ke fama da rauni a jihar don rage radadi.
Gwamnan jihar Filato Simon Bako Lalung, ya bayyana damuwa kwarai a yayin da hukumar NDLEA mai yaki da ta'ammali da fatauncin miyagun kwayoyi ta kone kayan maye.
An kama wata mata mai shekaru 32 a India bayan mijinta ya kashe kansa a kan ikirarin ba ta taba amince masa sunyi kwanciyar aure ba tun bayan daura musu aure.
Labarai
Samu kari