Zaben Ondo: APC ta nada Sanwo Olu shugaban kwamitin yakin neman zabe
Shugaban riko na jam’iyyar APC, Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe, ya bayyana sunayen mambobin kwamitin mutum 104 da za su ja ragamar yakin neman zaben gwamnan jihar Ondo.
Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kwamitin zartaswa na jam’iyyar APC ya fitar a ranar Talata da daddare.
Sanarwa ta bayyana cewa, Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas, shi ne zai jagoranci kwamitin yakin neman zaben gwamnan Ondo da za a gudanar a ranar 10 ga watan Oktoba.
Gwamnan jihar Ondo mai ci a yanzu, Rotimi Akeredolu, shi ne marikin tutar jam’iyyar da ke neman sake samun nasarar riko da akalar jagorancin jihar.

Asali: Original
Sauran jam’iyyun adawa da Akeredolu zai fafata da su sun hadar da PDP da ZLP (Zenith Labour Party) wadda dan takararta ya kasance mataimakin gwamnan, Agboola Ajayi.
Kwamitin yakin neman zaben na APC ya kunshi gwamnan jihar Filato, Simon Bako Lalung, a matsayin mataimakin jagora da kuma Mustapha Salihu a matsayin sakatare.
KARANTA KUMA: Covid-19: Badaru ya rarraba kayan abinci ga magidanta 40,000 a Jigawa
Daga cikin ‘yan kwamitin akwai gwamnonin APC takwas, fiye da tsoffi da ‘yan majalisar tarayya masu ci guda arba’in, ministoci da sauransu.
Jaridar Premium Times ta ruwaito cewa, a na sa ran za a rantsar da kwamitin yakin neman zaben ranar Asabar a hedikwatar jam’iyyar APC da ke Abuja, babban birnin Najeriya.
Ga jerin sunayen 'yan kwamitin APC 104 da za su ja ragamar yakin neman zaben gwamnan Ondo:
1. Babajide Sanwoolu (Shugaba)
2. Simon Lalong (Mataimaki)
3. Rt. (Hon.) Femi Gbajabiamila
4. Sanata Ovie Omo-Agege
5. Gbenga Isiaka Oyetola
6. Dapo Abiodun
7. Kayode Fayemi
8. Abubakar Badaru
9. Mallam Nasir El-rufai
10. Babagana Zulum
11. Sanata George Akume
12. Sanata Aliyu Wammako
13. Abdulazeez Yari
14. Muhammed Bindow Jibrilla
15. Rt. (Hon.) Yakubu Dogara
16. M. A Abubakar
17. Rotimi Amaechi
18. Sanata Ibikunle Amosun
19. Ogbeni Rauf Aregbesola
20. Babatunde Raji Fashola
21. Otunba Niyi Adebayo
22. Chief Timipre Sylva
23. Rochas Okorocha
24. Sanata Ajayi Boroffice
25. Mrs. Stella Okotete
26. Barr. Ismail Ahmed
27. Chief Ayiri Emami
28. Dr. Mahmud Halilu (Modi)
29. Hajiya Sadiya Umar Farouq
30. Hon. Aliyu Ugbane
31. Mrs. Kemi Nelson
32. Chief Omotayo Alasoadura
33. Rt. Hon. Abubakar Y. Suleiman (ƊanGaladiman Ningi)
34. Chief Ekechi Emenike
35. Hon. Emeka Nwajuba
36. Senator Osita Izunaso
37. Chief Victor Giadom
38. Garba Maigudu
39. Chief Enyi C. Enyi
40. Hon. Khadija Bukar Abba Ibrahim
41. Sanata Sani Abubakar Danladi
42. Sanata Andy Uba
43. Sanata Olorunminbe Mamora
44. Hassan Kafayos
45. Hon. Gololo
46. Hon. Mailantariki
47. Hon. Abdullahi Bello (USD)
48. Hon. Dakuku Peterside
49. Osita Okechwuku
50. Sen. Ifeanyi Ararume
51. Chief Akin Ricketts
52. Engr. Abdullahi Garba Ramat
53. Senator Jibrin Wowo
54. Alh. Yakubu Saidi
55. Alh. Ubale Hashim
56. Hon. Muhammed Bello Nasarawa
57. Hon. Umar Konto
58. Sen. Abubakar Gieri
59. Sen. Jonathan Zwingina
60. Rt. (Hon.) Nse Ntuen
61. Patrick Akaiso
62. Hon. Bashir Malami Wurno
63. Hon. Muhammed Sani Ibrahim
64. Hon. Farouq Adamu Aliyu
65. Amb. OlusolaIji
66. Hon. Shina Peller
67. Chief Olusola Oke
68. Chief Uche Ogah
69. Hon. Prince Akinremi Alaide
70. Comrade Tony Nwoye
71. Otuekong Nathaniel Uyio
72. Precious Sunday Effiong
73. Prince Ekerendu Esitikot
74. D. O Olusegun
75. Ayo Oyelowo
76. Musa Haro Daura
77. Dr. Usain Kangiwa
78. Engr. (Hon.) Abdullahi Muslim
79. Engr. Sale Danyaro
80. Barr. Bodunde Opeyemi Adam
81. Hon. Motunrayo Akintomide
82. Hon. Gbenleke Olawore
83. Dr. Ahmadu Attai
84. Rt. (Hon.) Emah Bassey
85. Hon. (Prince) Emmanuel Inwang
86. Hon. Akpovoka Efeni Julius
87. Hon. Pam Ishaya Rondong
88. Pastor Bankole Oluwajana
89. Hon. Nelson Alapa
90. Abubakar Sadiq
91. Chief Rita Begho
92. Hon. Hadi Ametuo
93. Barr. Alex Onwudiamu
94. Chief Cosmas Ighoraye
95. Barr. Raymond Guana
96. Hon. Doris Uboh
97. Chief Paulinus Akpeki
98. Chief Claudius Enegesi
99. Mrs. Julie Okah-Donli
100. Chief Dekivie Ikiogha
101. Dr. Hinks Dumbo
102. Hon. Israel Sunny-Goli
103. Patrick Okomiso
104. Comrade Mustapha Salihu (Sakatare)
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng