Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
A ranar Litinin ne kafafen yada labarai su ka wallafa labarin cewa tsohon mataimakin gwamnan babban bankin kasa (CBN), Ubadiah Mailafia, ya bayyana zargin cewa
Rikici da rudani sun barke a babbar kasuwar Ophoke-Abba, da ke Kpiri-Kpiri a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi a ranar Litinin da yammaci, cewar The Nation.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta sammaci tsohon mataimakin gwamnan bankin CBN, Obadiah Mailafiya, kan jawabin da yayi inda ya bayyana cewa wani gwamnan Arewa.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake jaddada kyakkyawar alakar da ke tsakaninsa da matasa da kasancewa garkuwar kare martabarsu.
Wani fitaccen lauya mai suna Liborous Oshoma, ya jajanta halin da 'yan sandan Najeriya ke ciki a yayin da ya wallafa munanan hotunan halin da barikinsu ke ciki.
Wani magidanci ya ce zai maka uwargidarsa a gaban kotu saboda leken asiri da ta kwashe tsawon lokaci tana yi masa ta manhajar sadarwar WhatsAPP a Saudiyya.
Bayan kammala taronsa da shugabannin hukumomin tsaro, Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata 11 ga watan Agusta ya nada Adamu Adaji a matsayin shugaban NBC.
Jami'an tsaron asirin dake tsaron fadar shugaban kasan Amurka, White House, sun dauke shugaban kasar, Donald Trump, daga dakin taro sakamakon harbe-harben.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kwatanta mayakan Boko Haram da ke yankin arewa maso gabashin kasar a matsayin mayunwata da ke neman abinci da za su ci.
Labarai
Samu kari