APC vs PDP: Jerin yan takaran dake karawa a zabukan maye gibi yau Asabar, 5 ga Disamba

APC vs PDP: Jerin yan takaran dake karawa a zabukan maye gibi yau Asabar, 5 ga Disamba

Legit.ng a wannan rubutun ta kawo muku jerin yan takaran zaben cike gibin kujerun majalisar dattawa shida da majalisar dokokin jiha 9 tsakanin manyan jam'iyyun APC da PDP.

Yan takaran kujerun Sanata

1. Bayelsa ta yamma

APC -Peremobowei Ebebi

PDP - Henry Seriake Dickson

2. Bayelsa ta tsakiya (Bayelsa )

APC - Abel Ebi Femowei

PDP - Cleopas Moses Zuwoghe

3. Lagos ta yamma (Lagos )

APC - Abiru Mukhail Adetokunbo

PDP - Babatunde Olalere Gbadamosi

4. Plateau ta kudu (Plateau)

APC - Nora Ladi Daduut

PDP - George Edwards Daika

5. Imo ta Arewa (Imo)

APC - Ifeanyi Godwin Araraume

PDP - Emmanuel E Okewulonu

6. Cross River ta Arewa (Cross River)

APC - Joe Odey Agi

PDP - Stephen Adi Odey

KU DUBA: Karya ne, bamu baiwa Ganduje Farfesa ba, jami'ar East Carolina

APC vs PDP: Jerin yan takaran dake karawa a zabukan maye gibi yau Asabar, 5 ga Disamba
APC vs PDP: Jerin yan takaran dake karawa a zabukan maye gibi yau Asabar, 5 ga Disamba Photo credits: @iamHSDickson, @TokunboAbiru, @BOGbadamosi
Source: Twitter

KU KARANTA: Idan iyayenka sun haifeka dan Halas, ka shigo Zamfara kai kadai: Matawalle ga Yari

Majalisar dokokin jiha

1. Mazabar Bakura (Zamfara)

APC - Dankande Bello

PDP - Ibrahim Tudu Tukur

2. Mazabar Kosofe II (Lagos )

APC - Wasiu Obafemi Saheed

PDP - Mazabar Sikiru Adekoya Alebiosu

3. Mazabar Dass (Bauchi )

APC - Bala Ali

PDP - Lawal Bala Umar

4. Mazabar Isi-Uzo (Enugu )

APC - Okwor Macdonald Ejiorfor

PDP - Amaka Catherine Ugwueze

5. Mazabar Ibaji (Kogi )

APC - Egbunu Atule

PDP - Ojata Deniel Enefola

6. Mazabar Nganzai (Borno)

APC - Mohammed Ali Gajiram

PDP - Saleh Alhaji Mohammed

7. Mazabar Obudu (Cross River)

APC - Agbor Adaje Godwin

PDP - Maria Godwin Akwaji

8. Mazabar Bayo (Borno)

APC - Maina Abare Maigari

PDP - Muhammed Adamu Danjuma

9. Mazabar Bakori (Katsina)

APC - Ibrahim Aminu

PDP - Aminu Magaji

Mun kawo muku cewa bayan an dage zabukan har sau biyu sakamakon annobar cutar Korona da zanga-zangan EndSARS, hukumar gudanar da zaben kasa INEC zata gudanar da zabukan maye gibi 15 a yau Asabar.

Yayinda shida ciki na kujeran Sanatoci ne, tara na kujerun yan majalisan dokokin jiha ne.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng