A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada cewa dakarunta za su ci gaba da jajircewa da biyayya ga gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da kare damokradiyya.
Muhammad Adamu, Sifeta janar na 'yan sanda, yace yawancin 'yan sanda mutanen kirki, ba kamar yadda sukayi kaurin suna sakamakon zalunci wanda ya janyo EndSARS.
Karamin ministan ilimi, Emeka Nwajiuba, ya ce an tura wa wasu malaman jami'an sama da asalin albashinsu, da kansu har wasu suka mayar wa da gwamnati kudinta.
A jiya Majalisar Sarkin Musulmi ta kai korafin wani Fasto gaban Jami’an tsaro, NSCIA ta kai korafi gaban shugaban ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu da DSS.
'Yan fashi da makamai sun tare hanyar Bakori zuwa Kabomo a jihar Katsina. A ranar Talata da misalin karfe 8:30 na dare ne 'yan fashin suka tare hanyar Bakori.
Martanin minista Magashi yazo ne lokacin da ake raɗe-raɗin ko ƙasar tayi fatali da kimar Najeriya ta hanyar shigowa ba bisa ƙa'ida ba don gudanar da atisayen ce
Shugaban mayakan ta'addanci na Boko Haram, Abubakar Shekau, ya saki sabon bidiyo inda ya sha alwashin cigaba da barnar da yake yi, jaridar HumAngle ta wallafa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce wani abu game da gangamin da aka shirya masa a Najeriya. Yanzu haka Trump ya kawo Jihohi 13, shi kuma Biden ya na da 11.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a ranar talata, ya ce jami'an tsaro sun sami nasarar kama biyu daga cikin ƙasurguman yan ta'adda na haramataciyyar ƙungiyar fa
Labarai
Samu kari