Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Maryam Sanda, matar da kotu ta yankewa hukuncin kisa, za ta kara daukaka kara zuwa kotun koli don samun rangwamen hukuncin da aka yanke mata, ChannelsTv tace.
Rundunar Operation Sahel Sanity wacce take a karamar hukumar Faskari dake jihar Katsina, ta kashe fiye da 'yan ta'adda 12, sannan ta damke wasu akalla wasu 26.
Muhammadu Buhari ya kaddamar da wani aikin wutar lantarki a makarantar Arewacin Najeriya. FUAM ce Makaranta ta biyu bayan BUK da aka hada wa wannan tashar.
Osasere Erhahon, matashi dan Benin, babbar birnin jihar Edo, yana matukar farin ciki bayan amfanin da ya samu sakamakon noman doyan da yayi a harabar gidansa.
Kotun daukaka kara da ke zama a Abuja a yau ta tabbatar da hukuncin kisan da aka yanke wa Maryam Sanda a ka kisan mijinta Bilyaminu Mohammed Bello da ta yi.
Hukumar wani asibiti mai zaman kansa dake Awka, jihar Anambra ta rike wata Virginia James, mai shekaru 39 akan kudaden asibiti. Punch Metro ta wallafa hakan.
Wani gurgu ya kalubalanci wata soja da cutar dashi saboda ya kwaba wa danta a wuraren Mokola a Ibadan, jihar Oyo. A wani Bidiyon wata soja mai suna Mamman H.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya tarba sojoji daga Kamaru a ranar Alhamis. Sojojin sun isa gidan gwamnati da ke Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Yan Najeriya da dama sun yamutsa gashin baki a shafin soshiyal midiya bayan bayyanar hotunan Hafsat sanye da hijabi inda ta tambaya ko tana kama da Nicki Minaj.
Labarai
Samu kari