Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Kamfanin man feturin Najeriya NNPC ya tabbatar da aukuwar gobara a ma'ajiyar hakar mai na OML 40 dake kamfanin cigaban man feturin Najeriya NPDC ke amfani.
Mambobin Ƙungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN) da aka fi sani da Shi'a, a ranar Talata 3 ga watan Nuwamba sun ƙona tutar kasar Faransa a Abuja kan kalaman
Kungiyar masu shirya fina-finan Hausa ta Najeriya, MOPPAN ta sake korar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, sakamakon wallafa zafafan hotunan ta a dandalin sada zu
A ranar Litinin ne shugaban kwamitin shirye-shiryen nadin sarautar Zazzau suka sanar da ranar Litinin, 19 ga watan NuwambN 2020 ya zama ranar da za'ayi nadin.
Shahrarren faston cocin Adoration Ministry dake Enugu, Rabaran Fada Ejike Mbaka, ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da zagaye kansa da yan iska da bata gari.
Fusatattun matasa a garin Daudu a ƙaramar hukumar Gina, a ranar Talata, sun ƙona Divine Shadow Church kan alaƙanta mai cocin da satar mazakuta a garin kamar yad
Shugaban karamar hukumar Nsukka, Hon. Ngwueze yace gwamnatin jihar Enugu yayi alhini a kan yadda bata-gari suka rushe masallatai 2 da ke karamar hukumarsa.
Majalisar dokokin jihar Oyo ta bayyana cewa ta dakatar da shugabannin kananan hukumomi 13 a fadin jihar a ranar Talata, 3 ga watan Nuwamba bisa rashin da'a.
Gwamnoni 36 na Najeriya zasuyi taro ranar 4 ga watan Nuwamba 2020 akan yadda zasu shawo kan matsalolin dake addabar Najeriya, Daily Trust ta wallafa hakan.
Labarai
Samu kari