Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Nasiru Usman, wani manomi mai shekaru 29 da haihuwa yace ya samu ribar naira miliyan 1 a cikin shekara daya a matsayin ribar noma, Legit.ng ta tattauna da shi.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rufe sansanin 'yan gudun hijira a ranar Laraba a jihar, kuma ta umarci mutane 27,000 su koma kauyukansu,The Nation ta sanar.
Jami'an yan Sanda reshen Jihar Katsina sun kashe wani dan fashi yayin wata arangama a kan babban titin Bakori zuwa Kabomo ranar Talata, 3 ga watan Nuwamba.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da lokacin da zata cigaba da yin rijista ga masu (CVR) zabe, zasu fara ne a watannin farko na 2021 saboda gabatowa.
Mai gidan mai suna Malam Ilyasu Abdullahi Umar ya ce tabbas biri ya yi kama da mutum domin kuwa tabbas ya bar mukullin gidan amaryarsa a hannun uwargidansa loka
Soyayya ruwan zuma dadi sannan idan ta baci ta fi madaci, hakan ce ta kasance ga likitan kasar Ghana, bayan bayyanar bidiyonsa yana ta rusa kuka kamar karamin.
Gwamnatin jihar Kano wacce Gwamna Abdullahi Ganduje yake jagoranta tace tana kashe naira biliyan 4 duk shekara wurin ciyar da daliban makarantar kwana a jihar.
Kwamitin yakin neman zaben dan takara Joe Biden ta caccaki shugaba Trump bisa barazanar da yayi na hana cigaba da kirgan kuri'u mutane da suka kada a jihohi.
Wani mutum ya rubutawa wata coci bukatar a dawo masa da duk abin da ya bayar a matsayin baiko da sadaka ga cocin tsawon shekara 19. Dishon Kinyanjui Kinuthia, w
Labarai
Samu kari