Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Babban dan kwallon Super Eagles, Ahmad Musa, ya bayyana shirinsa na bude wani katafaren flin wasanni a cikin birnin jihar Kaduna ranar Juma'a a shafin Tuwita.
Legit.ng a wannan rubutun ta kawo muku jerin yan takaran zaben cike gibin kujerun majalisar dattawa shida da majalisar dokokin jiha 9 tsakanin manyan jam'iyyu.
Fitaccen jarumin masana'antar fina-finan hausa, Nuhu Abdullahi, ya angwance da kyakyawar amaryarsa Siyama. An daura auren kamar yadda addinin Musulunci ya.
Bayan an dage zabukan har sau biyu sakamakon annobar cutar Korona da zanga-zangan EndSARS, hukumar gudanar da zaben kasa INEC zata gudanar da zabukan maye gibi.
Ishaku Elisha Abbo, Sanata mai wakiltar mazabar Adamawa ta arewa ya tsallake rijiya da baya. Wasu matasa a mazabarsa sun tsare shi da bindiga a kan kudi N2m.
An tsananta tsaro a harabar babbar kotun tarayya dake Yenagoa, jihar Bayelsa a ranar Juma'a, don gudun kutsawar 'yan ta'adda kamar yadda sukayi a ranar Alhamis.
Ali Ndume, Sanata mai wakiltar Borno ta kudu, ya umarci lauyoyinsa da su fara bin hanyoyin janyeshi daga tsayayyen Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban fansho.
Kisan akalla manoma akalla 47 a jihar Borno ranar Asabar, 28 ga Nuwamba, ya sake jaddada kiran da mutane ke yi na shugaba Buhari ya sallami hafsoshin tsaro.
Gwamnan jihar Zamfara, Mohammed Bello Matawalle, ranar Juma'a ya gargadi gwamnonin APC biyar da Sanatoci bakwai da tsohon gwamna Yari ya gayyata su nisanta.
Labarai
Samu kari