Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Wata kotun gargajiya a Ibadan, ranar Talata, ta raba auren shekara 11 tsakanin Nurudeen Mabinouri da Zainab saboda rashin jima'i da tsoron kamuwa da cuttukan da
Gwamnatin tarayya ta bayyana matsayarta cewa ba za ta iya biyan bukatar kungiyar malaman jami’a ta ASUU ba saboda halin da tattalin arzikin kasar ke ciki yanzu.
'Yan kwamiti sunki amincewa da kasafin shuguban INEC, gidan talabijin na Channels suka nuna hakan a ranar 4 ga watan Nuwamban 2020. Channels TV ta wallafa.
Shugaban Amurka, Donald Trump, a ranar Laraba ya shigar da kara kotu inda ya bukaci a dakatad da kirga kuri'u a jihar Michigan, inda abokin hamayyarsa, Joe Bide
Alkalin wata kotun Majistare ya bada shahararren mawaki Naziru Ahmad (Sarkin Waka), a hannun beli akan mutane biyu zasu tsaya masa da kuma kudi naira miliyan da
A cewar dan sandan, mahaifiyar yarinyar mai suna Shamsiyya Mohammed ta shaidawa rundunar 'yan sanda cewa wanda ya sace diyarta ya kirata a waya tare da neman mi
Yayin da Adamu yake yiwa 'yan sanda jawabi a hedkwatar Edo dake GRA Benin, lokacin da yake ba wa 'yan sanda kwarin guiwa akan konannun ofisoshin su da aka kona.
Kungiyar ASUU ta fadi abin da zai hana Malaman jami'a komawa aiki har yau, kungiyar ta ce ta na kokarin ta yi maza-maza ta gama magana da gwamnati duk runtsi.
Hukumar Kula da Cinkoson Ababen Hawa na Jihar Kano ta sanar da cewa tana shirin daukan sabbin ma'aikata a kalla 700 don kara wa kan 2,500 da ta ke da su a jihar
Labarai
Samu kari