Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Abdulazeez Abdullahi, shugaban yada labarai na kamfanin rarrabe wutar lantarkin jihar Kaduna, ya tabbatar da aukuwar wani lamari a wata takarda da ya gabatar.
A ranar Asabar, sojojin Najeriya sun samu nasarar ragargazar maboyar 'yan Boko Haram da dama. Kamar yadda wata takarda daga kakakin rundunar 'yan sojin, yace.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar , ya bayyana alhininsa a kan kisan manoman shinkafa a karamar hukumar Jere da ke jihar Borno, ya kira gwamnati.
Wasu da ake zaton yan bindiga ne sun sake kai farmaki wani gari a karamar hukumar Jemaa ta jihar Kaduna a ranar Lahadi, 2 ga watan Nuwamba, sun kashe rai 7.
Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno ya jagoranci jana'izar mutum 43 da Boko Haram ta yi wa yankan rago a Zabarmari da ke karamar hukumar Jere ta jihar.
Masarautar Katsina karkashin jagorancin mai martaba Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ta nada sabbin hakimai guda bakwai a ranar Asabar, 28 ga watan Nuwamba.
Wani mai fadi aji a jam'iyyar APC, Julius Ihonvbere, ya ce har yanzu shugaba Buhari bai nuna alamar goyon bayan Goodluck Jonathan ba a kan kara tsayawa takara.
Wasu miyagun yan ta’adda sun sanya sinadarai masu fashewa a da ake zargin bama-bamai ne a Cocin mahaifin gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a daren ranar Asabar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana alhininsa a kan kisan manoman shinkafa a gona da ke Zabarmari da ke karamar hukumar Jere a jihar Borno a jiya Asabar.
Labarai
Samu kari