Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
Iyan Zazzau ya na kalubalantar nadin da za ayi Amb. Ahmad Bamalli. Bashir Aminu ya roki kotu ta dakatar da biki nadi da kuma mika sandar girma, yau za a zauna.
Idan Joe Biden ya yi nasara a bana, Donald Trump zai nemi kujerar Shugaban kasa a 2024. Hadiman Shugaban kasar sun bijiro masa da batun ya tari jiko na gaba.
Kwamishinan lafiya Dr Mordi Ononye, shine ya tabbatarwa mazauna yankin cewa za'a kawo ƙarshen cutar lokacin da suka kai ziyara da tawagarsa ta jami'an lafiya do
Za ku ji Kungiyar ASUU ta na kiran ‘Dalibai da Iyaye su shiga gwagwarmayarsu. ASUU ta na cewa: a bukatun cikinmu ya sa mu ka yi watanni 7 mu na yajin-aiki ba.
Tsohon Shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya ce amintakar tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, da Dakta Alex Ekwueme lokacin zaɓen cikin gida na jam'iyyar PDP a sh
Shugaba Muhammadu Buhari ya zauna da Sarkin Musulmi, Ooni da sauran Sarakuna a Aso Villa. Sarakunan Kano, Nufe da yankin Twon-Brass duk sun samu halartar zaman.
Sabbin Alkalan kotun kolin takwas da shugaba Buhari ya zaba zasu yi ranstuwar fara aiki ranar Juma'a, 05 ga watan Nuwamba, 2020. Shugaban Alkalan Najeriya, CJN
Shugaban INEC mai sauka, Farfesa Mahmood Yakubu zai mika ragamar ma'aikatar ga wani baturen zabe da zai yi rikon kwarya, har sai majalisar tarayya ta tabbatar.
Mutanen garin Kungurki a ƙaramar hukumar Ƙauran Namoda a Jihar Zamfara sun daƙile harin da ƴan bindiga suka kai musu a cewar rahoton Daily Trust. Wasu ƴan garin
Labarai
Samu kari