Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata hoton takardar N5,000 mai ɗauke da fuskar Shugaba Bola Tinubu da ke yawo, inda ya ce labarin ƙarya ne babu gaskiya.
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata hoton takardar N5,000 mai ɗauke da fuskar Shugaba Bola Tinubu da ke yawo, inda ya ce labarin ƙarya ne babu gaskiya.
Tubabbun 'yan Boko Haram ne sukayi sanadin mutuwar kanal din sojojin kasa. Tubabben dan Boko Haram ne yayi sanadin kisan wani kanal na sojojin kasa, Kanal Bako.
Kwamishinan lafiya na jihar Binuwai, Dakta Emmanuel Ikwulono, ya rasu a yau Laraba, 11 ga watan Nuwamba sakamakon matsala da aka samu bayan yi masa tiyata.
An harbe wata alkalin kotu a Philippines, a cikin harabar kotun da take alkalanci a birnin Manilla. Alkalin ta rasu bayan wani dan lokacin, sakamakon raunuka.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje ya bayyana mutuwar Balarabe Musa, tsohon gwamnan jihar Kaduna, a matsayin babbar asara ga Najeriya da demokradiyya.
Wata kotun majistare na Osun da ke zama a Oshogbo ta jefa wasu mata biyu a gidan gyara hali na Ilesha bisa zargin yunkurin kashe Gwamna Adegboyega Oyetola.
Rundunar sojojin Najeriya a ranar Laraba ta kaddamar da kashi na hudu na sunayen 'yan ta'addan Boko Haram wanda sunayen Abubakar Shekau da Abu Mus'ab Al-Barnawi
Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta bukaci a sanya kasar Najeriya a addu'a. Aisha Buhari ta mika bukatar ne ta hanyar wallafar da tayi.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya mika ta'aziyyar rasuwar tsohon gwamnan jihar, Alhaji Balarabe Musa, ya ce suna alfahari da aikinsa a jihar.
Al'amarin 'yan bindiga kullum kara faskara suke yi a jihar Zamfara. Don yanzu haka sun fara sawa manoma haraji kafin suyi girbi. Kamar yadda BBC Hausa ta sanar.
Labarai
Samu kari