Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Dr Kamal Kharrazi ya rasu bayan wani harin da Amurka da Isra'ila suka kai gidan shi bayan kashe matar shi a kwanakin baya.
Tsohon ministan harkokin wajen Iran, Dr Kamal Kharrazi ya rasu bayan wani harin da Amurka da Isra'ila suka kai gidan shi bayan kashe matar shi a kwanakin baya.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan matsalolin da suka addabi Najeriya. Obasanjo ya ba da shawara kan hanyar da za a bi don gyara kasar.
Hukumar yan sanda dake Hague, kasar Netherlands a ranar Alhamis, 11 ga Nuwamba, ta tabbatar da labarin cewa an yi harbe-harbe a ofishin jakadancin kasar Saudiya
Babban Sufeton 'yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu ya ce rundunar na bukatar akalla biliyan 24 da miliyan 800 duk shekara domin zuba mai a ababen hawansu.
Kotun majistare dake Osogbo, jihar Osun, ta yankewa wasu mata 2, Suliyat Tajudeen da Ayomide Abdulazeez hukuncin dauri a gidan yari, bisa yunkurin kashe gwamna.
An sanya dokar ta baci a garin Daudu da ke karamar hukumar Guma na jihar Benue bisa zargin wasu mutane da ake yi da satar al’aurar mutane wanda ya yawaita.
Hukumar 'yan sanda ta jihar Legas ta bayyana korar jami'an 'yan sanda guda 10 a ranar Laraba da tayi, saboda sun aikata laifuka daban-daban,Daily Nigerian tace.
Wata bakuwar cuta da ta kunno kai a garin Okpeilo-Otukpa, karamar hukumar Ogbadilo da ke jihar Benue ta kashe akalla mutane goma sha bakwai cikin yan kwanaki.
Wasu magidanta a Kafin Madaki karamar hukumar Ganjuwa ta Jihar Bauchi sun koka kan karancin kororon roba a yankin wadda ke taimaka musu wurin takaita iyali.
KADRIS ta ce za ta fara amsar N1000 don cigaban jihar na 2021 daga hannun duk wanda ya mallaki hankalin kansa, kuma mazaunin jihar Kaduna daga ranar Laraba.
Wasu ƴan bindiga sun sace hakimin garin Matseri na da ke ƙaramar hukumar Anka a Zamfara, Alhaji Halilu Matseri da yaransa huɗu Sun kuma kashe wani mutum daya.
Labarai
Samu kari