A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Idan jama'a basu manta ba, a baya hukumar INEC ta tsayar da ranar Asabar, 13 ga watan Oktoba, 2020, domin gudanar da zabukan maye gurbin, amma daga baya aka dag
Kungiyar yan kasuwar mai masu zaman kansu IPMAN, shiyar jihar Kano, ta umurci mambobinta masu gidajen mai dake yankin Arewa maso yamma su fara sayar da mai.
Wata bazawara mai shekara 56 wadda a yanzu ta rabu da mijinta bayan aurenta na 10, ta ce ba ta daina shirin neman aure ba har sai ta samu mijin da suka dace.
Wasu mazauna Jihar Kaduna, a ranar Alhamis sun soki saka harajin cigaba na N1,000 da gwamnatin Kaduna ta saka a kan kowanne baligi duk shekara. Hakan na cikin s
Daya daga cikin wadanda sukayi tsokaci kan lamarin shine tsohon Sanata, Shehu Sani, wanda ya bayyana cewa wannan haraji zai sabbaba hauhawar farashin Burodi.
Da ya ke rattaba hannu kan kudirin domin su zama dokoki, Gwamna Mohammed ya ce gwamnatinsa za ta samar da tsare-tsare da za su gina sabuwar Jihar Zamfara..
Gwamnatin Jihar Kwara zata soke dokar biyan tsaffin gwamnoni da mataimakansu kudaden fansho kamar yadda The Channels ta ruwaito. Wannan matakin ya yi kama da w
Kungiyar yan kasuwan mai masu zaman kansu (IPMAN) ta siffanta karin farashin Depot na man fetur daga 147.67 zuwa 155.75 ba tare da la'akarin irin halin kunci.
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwarta akan yadda masu zazzabin cutar Lassa a wasu jihohin Najeriya suka yawaita. Ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora, ya bayyana.
Labarai
Samu kari