A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata budurwa wacce take dauke da cikin saurayinta, tana cikin tashin hankali,bayan mahaifiyar saurayin tace ba za ta taba barin ta ta auri danta ba saboda bata.
Regina Daniels tana daya daga cikin manyan jaruman Nollywood kuma sanannu, tanada akalla mutane miliyan 8 da suke bibiyar shafukanta na kafafen sada zumunta.
Rundunar sojojin Saman Najeriya, NAF, ta karyata rahoton cewa yan ta'addan sun harbo jirgi mai saukan ungulu a garin Banki a Borno har da kashe mutum biyar.
Shugaba Donald Trump ya bayyana kansa a matsayin wanda ya lashe zaɓen Amurka na bana 2020,dukda kayin da ya sha a hannun a hannun abokin karawarsa Joe Biden na
Wasu hotunan tagwaye maza za su angwance da tagwaye mata sun bazu a kafafen sada zumuntar zamani. A hotunan da suka karade kafafen sada zumuntar,an ga kyawawan.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana cewa ba ya nadamar sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) daga Peoples Democratic Party PDP.
‘Yan bindiga sun yi tabargaza a Kaduna, sun hallaka Iyalin wani Basarake a jiya da dare. ‘Yan bindiga sun aika Mai Unguwar Atyap da ‘Dansa lahira a Zangon Kataf
Shugaba Buhari ya bayyana cewa ba zai sake bari zanga-zanga irin ta #EndSARS ta maimata kanta a Najeriya ba, cewar ministan harkokin yan sanda, Maigari Dingyadi
Gwamna Hope Uzodinma ya ce bayan David Umahi ya koma jam'iyyar APC, gwamnoni da dama za su yi ta tururuwar shiga jam'iyyar. Gwamnan jihar Imo ya fadi hakan.
Labarai
Samu kari