Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Hukumar Hisbah reshen Jihar Katsina da lalata giya fiye da 300 uku da ta kama cikin kwallabe da gwamgwanaye a sassan Jihar. Ma'aikatan hukumar Hisban na karamar
Fadar shugaban kasa ta musanta zargin da yaketa yawo akan cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya tsani 'yan kabilar Ibo kuma bai yarda da baiwa mata dama ba a harkar.
'Yan bindiga sun cigaba da kai hare-hare kananun hukumomi da ke karkashin jihar Kaduna, kamar Kajuru, Igabi, Giwa da Zangon Kataf, inda suka kashe mutane 16.
Wata bakuwar cuta ta shiga Jihar Kogi, ta kashe Bayin Allah. ‘Dan Majalisar Olamaboro ya bukaci gwamnati ta kawo karshen annobar nan da bai jin magani sam.
Gwamnan jihar Niger, Abubakar Sani Bello, yace yayi amfani da makonni 2 da aka kebesa akan cutar COVID-19, wurin neman gafara wurin Ubangiji, Daily Trust tace.
PDP ta fatattaki Shugabannin jihar Ebonyi da na shiyyar Kudu maso gabas a jiya, Amma ba a bayyana wadanda za su rike PDP na rikon kwarya a jihar ba tukuna.
Kakakin jam'iyyar APC ta jihar Ebonyi, Chika Nwoba, yayi murabus daga kujerarsa. Ya ce ba zai iya zama inuwa daya da Gwamna Umahi na jihar Ebonyi ba a APC.
Jiya ASUU tace kada iyaye ko dalibai su sa ran zasu dakatar da yajin aikinsu nan kusa, inda ta shawarci malaman jami'a da suyi kokarin samun wata hanyar samu.
Tsohon gwamnan jihar Imo, kuma sanata mai wakiltar yankin Imo ta yamma, Rochas Okorocha, ya nuna kwadayinsa akan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Labarai
Samu kari