Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa bisa dalilan lafiya, kuma Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da hakan.
Sarki Ojibara na Bayagan da wasu mutane shida sun tsere daga hannun ‘yan bindiga bayan artabun da jami’an sa-kai suka yi da miyagun a wani dajin Kwara.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gudanar da taro kan matsalar rashin tsaro. Sun samo hanyoyin da suke son abi domin kawo karshen matsalar da ta addabi yankin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin tsohon babbban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya) ya fadar shugaban kasa, Abuja.
Wasu matafiya a cikin motoci da dama sun tsinci kansu cikin musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da jami'an 'yan sanda a jihar Kogi. Sun nemi a kai musu dauki.
Wata dabar 'yan bindiga sun kakaba wa kauyuka kimanin 12 haraji miliyoyin Naira a yankin kagamar hukumar Sabo a jihar Sakkwato, sun yi barazanar kashe mutane.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 24 a garin Igbajo, da ke ƙaramar hukumar Boluwaduro bayan barkewar rikici.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bada tabbacin cewa daliban da 'yan bindiga suka sace a Neja sun kusa dawowa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro na kasa, Malam Nuhu Ribadu ya gana da shugabannin kungiyar CAN da iyayen daliban da aka aace a jihar Neja.
Labarai
Samu kari