An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Dakarun rundunar 'yan sanda a jihar Niger sun tabbatar da sace wasu masallata bayan sallar Juma'a a Borgu, yayin da jami'an tsaro suka fara aikin ceto.
Gwamnatin Edo ta musanta cewa ta hana Davido shiga jihar, inda ta ce mawakin dan asalin Edo ne kuma za ta maraba shi duk lokacin da ya shirya kawo ziyara.
Atiku Abubakar ya sauya matsayinsa kan tallafin man fetur, yana cewa zai dawo da shi idan ya lashe zaben 2027, yayin da mai magana da yawunsa ya kare matakin.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya yi alhinim rasuwar fitaccen dan siyasa a jihar Kano, Alhaji Hamza Darma a yau Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin kama Prince George Buchi Nwabueze tare da dakatar da sakatarorin dindindin uku bayan gano wata hukumar bogi.
Bola Tinubu ya taya Maryam Ibrahim Dan’Azumi da ta lashe gasar Alƙur’ani ta King Abdulaziz a Saudiyya, inda ta doke mahalarta daga ƙasashe har 132.
CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
A labarin nan za a ji cewa rundunar operation hadin kai ta samu tallafin mafarauta inda aka gano maboyar wasu yan ta'adda da ke jinya a jihar Adamawa.
’Yan bindiga dauke da makamai sun kashe wani jami’in JTF tare da sace wata mata mai suna Asma’u da ɗanta Umar a Kyauta New Millennium City da ke Kaduna.
Labarai
Samu kari