Rasha ta ce za ta zauna cikin shirin nufar Lithuania da makaman nukiliyarta idan ƙasar ta karɓi wasu makaman nukiliya daga tarin makaman ƙawayenta na kungiyar NATO.
Rasha ta ce za ta zauna cikin shirin nufar Lithuania da makaman nukiliyarta idan ƙasar ta karɓi wasu makaman nukiliya daga tarin makaman ƙawayenta na kungiyar NATO.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori ya ce albashinsa N503,000 ne, yayin da manyan sakatarorin gwamnati ke samun N900,000, wasu kuma har N1m suke samu.
Ministan Matasa, Ayodele Olawande, ya bukaci matasan Najeriya su daina jiran alakar gwamnati ko cikakken yanayi, su rungumi damar da suke da ita.
Dalibar jami'ar Bayero da ke Kano (BUK) Maryam Isah Shehu ta gurfana a Abuja kan zargin wallafa wani sako a Instagram da EFCC ta ce ya bata mata suna
Sanata Rochas Okorocha ya maka INEC, Hope Uzodimma da APC ƙara, yana neman kotu ta amince da shi a matsayin ɗan takarar Sanatan Imo ta Yamma a 2027.
Shugaban NDLEA, Buba Marwa, ya ce kayan aikin binciken sinadarai da Amurka ta samar sun taimaka wajen gano sinadarin da ake amfani da shi wajen samar da fentanyl.
Atiku Abubakar ya ce ya taba ceto rayuwar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a gidan yari ta hanyar tona wani shirin allurar da ya yi zargin za ta iya kashe shi.
Wata amarya mai suna Khadija Sa’idu ta shiga hannun ‘yan sanda bayan zargin daba wa mijinta wuka har ya mutu sakamakon sabani kan zuwa wata liyafa.
Bankin Duniya zai hada ‘yan Najeriya miliyan 32 da wutar lantarki, miliyan 58 da ilimin fasaha, tare da tallafa wa manoma miliyan 9.5 nan da 2032.
A labarin nan za a ji halin da ake ciki bayan an tsamo gawar mutane akalla 52 daga cikin ruwa bayan hadarin kwale-kwale da aka yi a jihar Sokoto.
Labarai
Samu kari