Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Uban amaryar da aka yi garkuwa da ita a kauyen Chacho na jihar Sakkwato, Malam Umaru ya bayyana cewa masu garkuwa sun kira waya, sun nemi magana da dagaci.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta yi karin haske kan sabanin da aka samu tsakanin 'yan banga da sojojin Nijar a iyakar Najeriya a jihar Katsina da ya kai ga harbi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar gudunarwar birnin tarayya Abuja ta sanar da shirin fara ƙwace filayen manyan mutanen da suka yi kunnen kashi wajen biyan haraji.
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya PDP ta mika kokon bararta ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta bukaci ya ceto adawa a Najeriya daga durkushewa.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta nuna aniyarta ta kafa rundunar 'yan sandan jiha. Gwamnatin ta ce za a kafa rundunar ne domin tabbatar da tsaron al'umma.
Mai taimakawa shugaban kasa game da harkokin tsaro ya ce Najeriya na samun tallafi daga Amurka, Faransa, Birtaniya da wasu kasashe a yaki da ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cewa ana hasashen Janar Christopher Musa mai ritaya zai maye gurbin Mohammed Badaru Abubakar bayan ya samu ganawa da Shugaba Bola Tinubu.
Tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor ya bayyana cewa wasu yan siyasa na amfani da matsalar tsaro wajen cimma muradunsu na mulki.
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa bisa dalilan lafiya, kuma Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da hakan.
Labarai
Samu kari