'Yan bindiga sun kashe sojoji uku da ƴan banga a Kemanji, jihar Kwara, sannan suka sace motar yaƙi da makamai. Majiyoyi sun bayyana yadda maharan suka kai farmakin.
'Yan bindiga sun kashe sojoji uku da ƴan banga a Kemanji, jihar Kwara, sannan suka sace motar yaƙi da makamai. Majiyoyi sun bayyana yadda maharan suka kai farmakin.
Gwamnatin Iran ta yi watsi da maganar Trump ta cewa zai shiga cikin wadanda za su maye gurbin marigayi Ayatollah Ali Khamenei da ya rasu a ranar Asabar.
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) ta amince da sabon tsarin giratuti ga ma'aikatan gwamnatin tarayya da suka yi ritaya. Sabon tsarin zai fara aiki a Janairun 2026
A labarin nan, za a ji cewa yan ta'adda sun kai munanan hare-hare karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina acikin azumin nan duk da an yi yarjejeniya.
Kungiyoyin Musulmi a Osun sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar APC, Asiwaju Bola Oyebamiji da mataimakinsa Benjamin Adereti gabanin zaben gwamna na 2026.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce Yajuju da Majuju sun riga sun bayyana a doron duniya suna kashe mutane a kasashe daban-daban.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da gidajen gyaran hali ta tabbatar da cewa Abba Kyari na tsare a hannunta bayan hukuncin babbar kotun Abuja.
Jakadan Iran a Najeriya, Mahdavi Raja, ya tabbatar da cewa ‘yan Najeriya da ke zaune a Iran suna cikin koshin lafiya duk da rikicin Amurka, Isra’ila da Iran
Matatar Dangote ta yi magana kan matsalar da ake fuskanta dangane da samar da isashshen man fetur a duniya ta bayyana kokarin da za ta don kaucewa hakan a Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, ya yi magana kan matsalar talauci a Najeriya. Ya bayyana cewa yan Najeriya ne suka zabi su jefa kasar nan cikin talauci.
Labarai
Samu kari