Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wata mata mai taimakon 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun cafke ta ne tare da wasu kayayyaki.
Kungiyar malaman jami'o'in gwamnatin tarayya watau ASUU ta bayyana cewa ta gaji da jiran ranar da za a ci gaba da biyan mambobinta alawus din da aka musu alkawari.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar kasar nan ta yi nasarar kai samame jihar Borno inda ta samu nasarar kama wani karamin yaro da ake zargin yana kai hari.
An yada wani rahoto mai cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya karbe iko da kudaden kananan hukumomi. Kungiyar ALGON ta fito ta yi jawabi kan zargin.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya yi gargadin cewa akwai sauran aiki wajen yaki da ta'addanci duk da nasarorin da aka samu.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna goyon bayansa ga batun kafa 'yan sandan jihohi. Ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro ga al'umma.
Wani malamin addinin Kirista a kasar Ghana, ya yi hasashen nasarar Peter Obi a zaben shekarar 2027. Ya ba shi shawarar abubuwan da ya kamata ya yi.
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu, na shirin sauya sunan Najeriya zuwa “United States of Nigeria” tare da soke dokar Shari’a.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tare dillalan dabbobi daga Ajingi a Kano tare da sace raguna 11 yayin zuwa Kogi.
Labarai
Samu kari