Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Makarantar tsaro ta sojojin Najeriya ta sanar da ranar da za a fara sayar da form din shiga. Makarantar ta kuma bayyana kudin form da yadda za a saye form din.
Wata Mai jego maras ta saida jaririn da ta haifa a kan N10, 000. Wannan Uwa mara tausayi ta fadi dalilin saida jaririn da ta haifa ga wani malaminta a Ondo.
Sakataren kwamitin shugaban kasa kan Covid-19 ya bayyana cewa Najeriya na daf da samar da rigakafin Korona 100,000. Rigakafin zai iso farkon watan Fabrairu.
Wasu matasa da unguwar Ido da ke Ibadan a Jihar Oyo, a ranar Litinin, sun kama wasu maza su 25 dauke da makamai da suka shigo garin a babbar mota wato roka. Wak
Hukumar yan sandan jihar Oyo ta ce ta samu labarin cewa wasu yan bindiga cike da motar bas da tasi sun banka wuta gidan mutumin da ya ke kokarin korar Fulani.
Ministan Lafiya, Osagie Ehanire, a makon da ya gabata ya bayyana cewa an yi gwajin samfuri milyan daya tun da korona ta bulla a Najeriya kuma sama da dubu dari.
Ana zargin wasu bata gari da a yanzu ba san ko su wanene ba sun kona daya daga cikin gidajen Sunday Igboho mai rajin kare hakkin 'yan kabilar Yarbawa da ya sha
Ma'aikatar lafiya a jihar Kano ta bayyana cewa, daga barkewar Korona zuwa yanzu likitoci 53 ne suka kamu da cutar Korona likitoci 3 kuma sun mutu sanadin cutar.
Shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya ya bayyana irin yabon da 'yan sandan Najeriya ke samu a duniya. Ya bayyana sun fi na kasashe da dama kwarewa a aiki.
Labarai
Samu kari