Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Shugabannin hafsun sojin Najeriya sun isa birnin Maiduguri a jihar Borno don tantance halin da ake ciki na matsalar tsaro a yankin. Sun kuma ziyarci sojoji.
Gwamnatin Sri Lanka na shirin haramta sanya Niqabi a fadin kasar tare da kulle makarantun Isamiyya akalla 1000 saboda dalili na tsaro, inji Ministan tsaron.
Mwalimu Joshua Njenga ya gani wasu kura-kurai a jawabin fadar sarauniyar Ingila Buckingham Palace ta saki ranar Talata. 9 ga Maris kan zargin wariyar launi.
Wata kotun majistare a jihar Kano ranar Juma'a ta umurci kwamishanan yan sandan jihar ya gudanar da bincike kan zargin barazana da suka da aka daurawa Sheikh.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II ya zama jagoran ɗariƙar Tijjaniya a Najeriya. An yi wannan nadi ne a babban taron Maulidin da ke gudana a Sokoto.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, ya bayyana cewa ba zai yiwu kudin makamai suyi batan dabo karkashin gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ba.
Tsohon babban hafsan sojin Najeriya, Laftanan Janar Tukur Buratai, ya karyata rahoton cewa ya ci kudin da aka bada don sayan makamai lokacin da yake mulki.
Dakarun rundunar Operation Thunder Strike sun halaka 'yan bindiga biyu a wani smamen da suka kai cikin dare wurin babban titin Gwagwada zuwa Chikun dake Kaduna.
Fitacciyar jarumar fina-finai Rahama Sadau ta musanta zantukan dake yawo a kafafen sada zumuntar zamani inda ake cewa tana neman mijin da zai aureta da gaggawa.
Labarai
Samu kari