Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu matasa biyu bisa zargin tura wa wata matar aure sakonni na batsa. A wata takarda wacce kakakin hukumar, Lawan Ibrahim.
Gwamnan jihar Ribas ya sasanta rikicin dake tsakanin gwamnan jihar Bauchi da na jihar Benue. Bayan doguwar tattaunawa, gwamnonin sun rungumi junansu a gidan Wik
Daya daga cikin dalibai 279 na GGSS Jangebe dake jihar Zamfara da 'yan bindiga suka sako bayan sun sacesu a ranar Juma'a ta bayyana yadda 'yan bindigan da suka.
Wasu mayakan ta'addancin da ake zargin na Boko Haram kamar yadda majiyoyi suka tabbatar a halin yanzu suna kai farmaki karamar hukumar Dikwa ta jihar Borno.
Gwamnan Benue, Samuel Ortom da takwararsa Mohammed Bala na jihar Bauchi sun rungumi juna bayan yin sulhu a ranar 2 ga watan Maris a jihar Rivers, The Nation ta
Yanzu mu ke ji an hallaka mutane shida a wasu hare-hare da aka kai a jihar Kaduna. Gwamnatin Kaduna ta ce an bar wani mutum daya ya na jinya a gadon asibiti.
Kungiyar ACF ta bukaci kungiyar masu kayan abinci da na dillalan shanu da su janye takunkumin da suka sanya wa yankin kudu domin ba yaki ake yi a Najeriya ba.
Buba Marwa ya ce Jami’an NDLEA sun cafke miyagun kwayoyin N60bn a cikin makonni 6. Kwanan nan kuma aka ji labarin Ton 230 na tabar wiwi da aka kama a jihar Edo.
Rundunar sojin Operation Lafiya Dole ta fattaki 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP wadanda suka yi yunkurin kaiwa garin Dikwa hari tare da kwata a jihar Borno.
Labarai
Samu kari