'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Kungiyar gamayya ta masu siyar da kayan abinci tare da masu siyar da shanu ta Najeriya (AUFCDN) ta ce ta gwamace kayan abinci su lalace da ta cigaba da lamunta.
Za ku ji Bukola Saraki ya yi karin-haske a kan sa-labulensu da Obasanjo, ya ba Buhari shawara. Sannan Saraki ya fayyace abin da ya kai kwamitinsa zuwa Ogun.
An sace dalibai guda uku daga kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Safana a jihar Katsina a ranar Talata, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wani mazaunin Gob
A kalla fasinjoji 50 ne yan bindiga suka yi garkuwa da su a ranar Talata a kan hanyar Tegina zuwa Minna a karamar hukumar Rafi da ke jihar Neja, Daily Trust ta
Wasu fusatattun matasa kimanin su 20 sun lakadawa wani fasto Michael Samson na cocin United Evangelical da ke jihar Kogi duka har sai da ya suma, rahoton Daily
'Yan bindiga sun halaka Terkula Suswam, yayan tsohon gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam a jihar Benue, The Nation ta ruwaito. An kashe shi ne tare da ha
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wani mutumi dauke da kawunan mutane biyu a cikin kwali a Akure, babbar birnin jihar Ondo.
Yajin aikin da kungiyar masu kayan abinci da dabobi ta Nigeria ya janyo farashin dabobi ya yi taushin gwauron zabo a jihar Legas da wasu jihohin kudu maso yamma
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta damke wasu bindigogi biyu daga hannun wasu guggun miyagu a yankin Kwantagora da ke jihar Neja.
Labarai
Samu kari