Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Gidauniyar cigaba ta Kwankwasiyya (KDF) ta yi bayanin cewa ta tura a mutum 370 karatun digiti na biyu da na uku a jami'o'in kasashen ketare don ta basu damarsa.
A karshen shekarar bara kawai, an samu sojojin kasa sama da 380 da su ka bar aikinsu. Duk ranar Duniya, sai an samu akalla Sojan Najeriya 1 da ya ajiye aiki.
Kwamitin Tsaro na Kasa a taronta na ranar Talata ta yanke shawarar cewa lokaci ya yi da za a dauki kwakwarar mataki a kan masu garkuwa da mutane da yan bindiga
Hamshakin Attajirin da aka yi garkuwa da shi a Sokoto ya gamu da ajalinsa. Rahotanni sun ce Miyagun sun bindige Alhaji Rabiu Amarawa duk da an bada kudin fansa.
Shugaban kasa Muhammadu jiya Talata ya ce biyan makuden kudaden fansa zai cigaba da habaka ta'addancin garkuwa da mutane, jaridar Daily Trust ta wallafa hakan.
Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa, da alam gwamnatin Buhari ba ta fahimci a ina matsalar tsaro take ba a jihar Zamfara. Ya nuna kin haramtawa jirage yawo.
Kungiyar gamayya ta masu siyar da kayan abinci tare da masu siyar da shanu ta Najeriya (AUFCDN) ta ce ta gwamace kayan abinci su lalace da ta cigaba da lamunta.
Za ku ji Bukola Saraki ya yi karin-haske a kan sa-labulensu da Obasanjo, ya ba Buhari shawara. Sannan Saraki ya fayyace abin da ya kai kwamitinsa zuwa Ogun.
An sace dalibai guda uku daga kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Safana a jihar Katsina a ranar Talata, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wani mazaunin Gob
Labarai
Samu kari