Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Kungiyar matasan Ibo ta 'The Ohanaeze Ndigbo Youth Council, OYC,' ta bukaci a kama malamin addinin musulunci da ke kokarin yin sulhu da yan bindiga a arewacin N
An samu tashin hankali a Sakkwato a ranar Laraba, 3 ga watan Maris, yayin da wasu ‘yan bindiga da ake zargin‘ yan fashi ne suka sace suruka da kuma dan uwanshi.
Tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC, Adamu Garba ya je kafar sada zumunta inda ya bayyana takaicinsa a kan yadda jama'a ke nuna ra'ayin.
Wani bawan Allah Guled Ibrahim wanda ya kasance direban adaidaita sahu ya mayarwa wata fasinjarsa kudi har miliyan 2.8 wanda ta manta a cikin adaidaitarsa.
Kungiyar kwadugo ta NLC zatayi kangamin nuna rashin amincewa da shirin yan malisun tarayya na chanja mafi karancin albashi daga yadda yake a yanzun zuwa wani
Gwaman Gombe ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin sa guda uku sannan yayi kwaskwarima ga wasu kwamishinonin. Ya chanja musu wajen aiki don kokarin gyara.
Wasu da ake zargin yan fulani makiyaya ne sun soke wata yarinya mai karancin shekaru har lahira a jihar Ogun. Kisan mutanen da ba suji ba basu gani ba a yankin
A makon nan ne aka ji Gwamnatin Tarayya ta hana jirage tashi a jihar Zamfara. Ba a taba samun lokacin da Shugaban kasa ya haramta tashin jirgi a wata jiha ba.
A kalla yan sanda biyu ne aka kashe a karamar hukumar Obubra da ke jihar Cross River, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. A cewar majiyoyi daga garin, wasu muta
Labarai
Samu kari