Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Fashola ya tabbatar da cewa za a kammala aikin ne shekarar 2023. Julius Berger ke aikin ɓangare guda wacce ta miƙa daga Ojota na Ikko zuwa Sagamu, inda kuma
Dan gwagwarmayar yarbawa ya bayyana zai kashe duk dan siyarsa bayarben da zai yi kokarin hanashi kafa Jamhuriyar Oduduwa kafin zaben shugaban kasa na 2023.
Rundunar 'yan sanda a babban birnin tarayya Abuja sun samu nasarar cafke wasu 'yan fashi da makami.Sun kuma gurafanar dasu a gaban kotu ana kuma kan bincike.
Rahotanni daga gidan gwamnatin jihar Zamfara na fada mana cewa, har yanzu ba a sako daliban makarantar sakandaren 'yan mata dake Jangebe a jihar ta Zamfara.
Shugaban kasar Ghana, Nana-Akufo Addo ya jaddada matsayarsa na cewa ba zai taba yarda da yin auren jinsi a kasar ba idan har yana kan karagar mulkin shugabanci.
"Hausa-Fulani su ne za su zama shashashu a wannan abu da ke faruwa kuma su ne kasuwancinsu zai tsaya. Ƴan kudanci dai za su iya yin maleji da abin da suke da
"ƴunkuri na inganta Ƙungiyar Kasuwancin Duniya, da shigowa da farfaɗo da ita daga lahanin annobar Kwabid-19 abu ne mai muhimmanci. Wannan ƙungiya a shirye take
@Daily_nigerian ta rawaito cewa, a ranar Asabar ne Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya sanar da ba da kwangilar gina titi mai tsawon kilomita uku tare.
Shararren marubuci a Najeriya ya shawarci jihohin da ake yawan sace-sacen yara da su gaggauta shiga zanga-zanga domin shawo kan matsalar tsaro a jihohinsu.
Labarai
Samu kari