Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Tsohon gwamnan jihar Osun kuma ministan cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola a ranakun karshen mako sun ya musanta labarin da ke yawo na cewa ya samu albashinsa.
Hukumar Yaki da Sha da Ta'amulli da Miyagun Kwayoyi, NDLEA, ta kama wani mai fataucin miyagun kwayoyi mai shekaru 36 dauke da hodar Iblis da ta kai na Naira bil
Daya daga cikin daliban da aka yi garkuwa da su aka sako na kwalejin kimiyya da ke Kagara a jihar Neja ta bada labarin abinda ta fuskanta yayin da suke hannu.
A ranar Lahadi NNPC ta musanya rade-radin cewa farashin mai zai tashi a Najeriya. A wata sanarwa, NNPC ta gargadi gidajen mai a kan kara kudi ko boye fetur.
A wani sabon bidiyo da kungiyar Jihadi ta Boko Haram ta fitar, an ga yara kanana ana koyar da su addini da kuma horar da su fada a sansaninsu, HumAngle tace.
Gwamna Yahaya Bello ya yi zama da tsohon Shugaban kasa Obasanjo. Kafin nan, Yahaya Bello ya bukaci ‘Yan Najeriya su zabi ‘dan takarar da ya cancanta a 2023.
Rahotanni sun ce watakila farashin man fetur ya tashi a gidajen man Najeriya a makon nan. Hakan na zuwa ne bayan danyan man fetur ya tashi a kasuwannin Duniya.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a, ya bawa ƴan Najeriya tabbacin wannan shine karo na ƙarshe da ƴan bindiga za su sace ɗalibai a makaranta kamar yadda ta
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar mutum 9 sakamakon hatsarin mota da ta faru a Kunar Damawa a ƙaramar hukumar Ɗanbatta a Kano. Da ya k
Labarai
Samu kari