Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Sanata Sanata Shehu Sani da Gwamna Bello sun maidawa juna kalamai a gaban kowa a dandalin Twitter. Tsohon Sanatan Kaduna da Gwamnan Neja sun yi wa juna raddodi.
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB) ta sanar da ranar 15 ga watan Yuni a matsayin ranar ƙarshe na ba da gurbin shiga manyan makarantu a
Muna tuna wa sabon shugaban hukumar EFCC cewa PDP ce ta kafa wannan hukuma ta yaƙi da cin-hanci da rashawa, amma ba a matsayin wata hanya ta cin zali da firgita
Gwamnatin jihar Benue ta saki shanu 210 ga makiyaya biyo bayan Naira miliyan 5 a matsayin tara. Gwamnatin ta kuma gargadi makiyayan da su kula kan karya doka.
Hukumar EFCC ta gurfanar da wani sanatan jihar Kebbi a kotu da zargin sace kudaden jama'a. Sanatan ya amsa laifinsa an kuma amince da ba da belinsa kafin sharia
Tanko Yakasai, mahaifin korarren hadimin Gwamna Abdullahi Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya ce kama ƴan gidansu ba sabon abu bane, Daily Trust ta ruwaito. Jami'a
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule lamido, ya ce Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin Ganduje na jihar Kano,yafi Femi Adesina da Garba Shehu jarumta kamar baban.
A ƙalla ƴan sanda 10 dake ayarn Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ne suka jikkata sakamakon hatsarin mota da suka yi a ranar Litinin. Kamfanin Dilancin Labara
Kungiyar Miyetti Allah na yi wa Yarbawa barazana, ta ce ba za a kai masu abinci ba. Mutanen Kudu ba za su samu abinci ba, muddin ana kai wa Fulani hari a Kudu.
Labarai
Samu kari