Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Gobara ta kame wata kasuwa a jihar Oyo ta kuma cinye dukiyoyi masu darajar biliyoyin Nairori. Ba a san musabbabin gobarar ba, amma dai an kashe ta zuwa yanzu.
Shehu Bagudu, kanin gwamnan jihar Kebbi, Gwamna Atiku Bagudu ya rasu. Mai bada shawara na musamman ga gwamnan a fannin yada labarai, Yahaya Sarki, ya sanar da.
Gidauniyar cigaba ta Kwankwasiyya (KDF) ta yi bayanin cewa ta tura a mutum 370 karatun digiti na biyu da na uku a jami'o'in kasashen ketare don ta basu damarsa.
A karshen shekarar bara kawai, an samu sojojin kasa sama da 380 da su ka bar aikinsu. Duk ranar Duniya, sai an samu akalla Sojan Najeriya 1 da ya ajiye aiki.
Kwamitin Tsaro na Kasa a taronta na ranar Talata ta yanke shawarar cewa lokaci ya yi da za a dauki kwakwarar mataki a kan masu garkuwa da mutane da yan bindiga
Hamshakin Attajirin da aka yi garkuwa da shi a Sokoto ya gamu da ajalinsa. Rahotanni sun ce Miyagun sun bindige Alhaji Rabiu Amarawa duk da an bada kudin fansa.
Shugaban kasa Muhammadu jiya Talata ya ce biyan makuden kudaden fansa zai cigaba da habaka ta'addancin garkuwa da mutane, jaridar Daily Trust ta wallafa hakan.
Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa, da alam gwamnatin Buhari ba ta fahimci a ina matsalar tsaro take ba a jihar Zamfara. Ya nuna kin haramtawa jirage yawo.
Kungiyar gamayya ta masu siyar da kayan abinci tare da masu siyar da shanu ta Najeriya (AUFCDN) ta ce ta gwamace kayan abinci su lalace da ta cigaba da lamunta.
Labarai
Samu kari