Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
An samu tashin hankali a Sakkwato a ranar Laraba, 3 ga watan Maris, yayin da wasu ‘yan bindiga da ake zargin‘ yan fashi ne suka sace suruka da kuma dan uwanshi.
Tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC, Adamu Garba ya je kafar sada zumunta inda ya bayyana takaicinsa a kan yadda jama'a ke nuna ra'ayin.
Wani bawan Allah Guled Ibrahim wanda ya kasance direban adaidaita sahu ya mayarwa wata fasinjarsa kudi har miliyan 2.8 wanda ta manta a cikin adaidaitarsa.
Kungiyar kwadugo ta NLC zatayi kangamin nuna rashin amincewa da shirin yan malisun tarayya na chanja mafi karancin albashi daga yadda yake a yanzun zuwa wani
Gwaman Gombe ya sallami wasu daga cikin kwamishinonin sa guda uku sannan yayi kwaskwarima ga wasu kwamishinonin. Ya chanja musu wajen aiki don kokarin gyara.
Wasu da ake zargin yan fulani makiyaya ne sun soke wata yarinya mai karancin shekaru har lahira a jihar Ogun. Kisan mutanen da ba suji ba basu gani ba a yankin
A makon nan ne aka ji Gwamnatin Tarayya ta hana jirage tashi a jihar Zamfara. Ba a taba samun lokacin da Shugaban kasa ya haramta tashin jirgi a wata jiha ba.
A kalla yan sanda biyu ne aka kashe a karamar hukumar Obubra da ke jihar Cross River, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. A cewar majiyoyi daga garin, wasu muta
Tubabbun ‘Yan bindiga su ka yi sanadiyyar dawowar ‘Yan makaranta a Zamfara. Tsofaffin ‘Yan bindiga sun yi rana, sun taka rawar gani wajen kubuto da Dalibai.
Labarai
Samu kari