Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Wasu mutane da aka tsare sakamakon zarrginsu da ake yi da zama 'yan Boko Haram sun bukaci wata babbar kotun tarayya da ke zama a Legas da ta kwatar musu hakkin.
Alkali bai ba EFCC damar karbe wasu gidajen da Bukola Saraki ya mallaka ba. EFCC ta rantse cewa a lokacin da Bukola Saraki yake gwamna a jihar Kwara ya saye su.
Dr. Ahmad Gumi ya na nan a kan bakarsa, ya dage sai Gwamnati ta yafewa Miyagun ‘Yan bindiga kamar yadda aka yafewa masu hambarar da Gwamnati mai-ci a baya.
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya yi jawabi lokacin da shugaban hukumar NDLEA, Buba Marwa ya kai masa ziyara majalisar a ranar Alhamis, rahoton The Ca
Sojoji da dama sun rasa rayukansu bayan wasu 'yan bindiga sun kai wa mazauninsu dake Marina hari a karamar hukumar Safana dake jihar Katsina. Lamarin ya faru da
Rundunar sojojin Nigeria ta karyata rahoton cewa wasu jami'anta da sojoji sun tsere daga wurin aikinsu bayan harin da Boko Haram ta kai Marte da Dikwa a jihar B
Mutane aƙalla 10 ne aka tabbatar da sun mutu har lahira a sakamakon mummunan haɗarin mota daya rutsa dasu a kan babban titin Aba zuwa jihar Enugu a jiya laraba.
Yan jarida da dama cikin ayarin motocin gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, a ranar Alhamis sun yi hatsari a hanyarsu ta komawa Gombe daga Bauchi. Direban motar
Jiragen sama da ke samar da makamai tare da abinci ga 'yan bindiga shine babban dalilin da yasa gwamnatin tarayya ta hana jiragen sama bi ta jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari