Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugaban hukumar lafiya ta kasa Dr. Faisal ya bayyana ranar Asabar a matsayin ranar da za'a yima shugaban kasa da mataimakinsa allurar rigafin cutar corona
Yan majalisar wakilai guda biyu sun bayyana ficewarsu daga APC zuwa PDP a zaman majalisar na ranar laraba, kakakin majalisar ya bayyana haka yayin zaman na jiya
Gwamnonin jihohin kasar nan zasu yi taro don tattauna yadda zasu bullo ma allurar rigakafin cutar corona da yadda za'a raba ta. Zasu yi taron ne a yanar gizo
Daka isowar allurar riga kafin corona mutane miliyan 2.3 sun amince ayi musu ita cikin awa 24, kamar yadda hukumar kula da lahiya da bayyana ta bakin shugabanta
Kungiyar musulmi ta Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta ce ba za ta hallarci mukabala da gwamnarin jihar Kano ta shirya da Sheikh Abduljabbar Kabara ba, Daily Trust
Boko Haram sun jawo Sojojin kasa fiye da 100 sun tsere a Borno. A gidan soja, babban laifi ne jami’i ya bar inda aka ajiye shi komai runtsi daga abokan gaba.
'Yan bindiga sun afkawa jama'ar garin Ruwan Tofa da ke karamar hukumar Maru a jihar Zamfara inda suka sace a kalla mutum 60, suka kona rabin garin tare da sace
Maurice Ogbonnaya ya yi wani bincike da ya nuna yadda masu hakar gwal ta bayan-fage su ke hura wutan rashin tsaro, hakan ya kawo kashe-kashe a Jihohin Arewa.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta saka dokar hana fita daga yamma har asuba a garin Jangebe sakamakon tarzomar da ta faru bayan sakin daliban makarantar GGSS Jangebe d
Labarai
Samu kari