Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wata mata mai 'ya'ya biyu ta rasa ranta a yayinda take tsaka da holewa da masoyinta a garin Yola, jihar Adama, yanzu haka yan sanda sun kama saurayin nata.
Rundunar yan sandan Najeriya ta kama wani jami'inta da ke aiki a jihar Abia kan satar bindigogin AK 7 guda biyar da kuma guduwa jihar Ebonyi inda ya siyar dasu.
Gwamnatin Zamfara ta Bello Matawalle, ta ce tana jiran ganin matakin da rundunar sojin za ta dauka kan jami'inta da aka kama yana kai wa yan bindiga makamai.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa babu hannunta a karar da aka shigar gaban kotun jihar wacce ta zartar da hukuncin hana mukabala da Sheikh Abduljabbar Kabara.
Jami'ar Bayero da ke Kano, BUK, za ta fara karatun digiri a sabbin kwasa-kwasai takwas da za a fara a zangon karatu na 2020/2021. Hakan na kunshe ne cikin sanar
Masu shiga tsakanin bangarori biyu na gwamnati da kuma yan ta'adda sun fara tattaunawa da kwamandojin yan fashin don ganin yadda za'a dawo da zaman lafiya.
WAEC ta soke wata jarabawa da ɗalibai masu zaman kansu sukayi a kwanakin baya. Kuma ta bayyanar da tsarin da sabbin dalibai zasu bi domin subiya kudin karabawar
Ɓangaren shugaban jam'iyar APC a jihar rivers, Igo Aguma, da kuma wani jigo, Livingstone Wechie, sun fice daga jam'iyar. Jigogin biyu sun bayyana ficewarsu ne
A garin Sabon-Birni, an kashe Bayin Allah, sannan an tsere da dabbobi 100 a wani kauyen jihar Sokoto. Wadannan ‘Yan ta’adda sun dauki lokaci su na harbe-harbe.
Labarai
Samu kari