Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Shugaban malamai na arewa maso yamma, Sheikh Ibrahim Khalil, ya sanar da cewa kima da daraja Malam Abduljabbar Kabara basu kai ga malamai su yi masa gangami ba.
Kungiyar Miyetti Allah ta yi alwashin cewa gwamnati bata isa ta hana mambobinta kiwo a fili ba. A cewar kungiyar hakan zai haifar da tashin hankali da ba a tsam
Abdullahi Ganudje, gwamnan jihar kano yayi kira ga 'yan siyasa da su gujewa yin tsokacin da zai bata kokarin gwamnatin tarayya wurin tsaron kasar nan baki daya.
Zakakuran sojin Najeriya sun sheke wasu mutum hudu da ake zargin 'yan bindiga ne karkashin rundunar Operation Hadarin Daji a Katsina. The Cable ta ruwaito.
Hayakin janareta ya yi sanadiyyar mutuwar wasu daliban jami'a. An bayyana cewa, daliban sun kunna janareta ne suka turo hayakinsa kusa da tagar dakin kwanansu.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar ma'aikatan hukumar kula da jiragen sama sun yi awon gaba da mutum 11 da safiyar ranar Asabar. Rahotanni sun bayyana ba rauni.
Gwamnatin Najeriya ta bayyanawa 'yan Najeriya cewa dole ne fa sai sun yi rigakafin Korona. A cewar Boss Mustapha rigakafin zai zama sharadin fita daga Najeriya.
Shugaba Buhari ne na farko a cikin manyan fitattun kasar da suka yi allurar bayan da aka yiwa wasu ma’aikatan lafiya na gaba a cibiyar kula da asibitin kasa.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya karbi allurar rigakafin Korona yau da misalin karfe 11:30 na safe. Ya biyo bayan fara allurar a jiya kan ma'aikata l
Labarai
Samu kari