Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rundunar soji a jihar Borno ta gano kayayyakin sojoji da katukan shaida na sojoji 145 biyo bayan sauya musu wajen aiki daga Marte zuwa birnin Maiduguri. Rudani.
Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Lahadi ta saki sunayen mata da ta yi wa lakabi da 'matan Buhari' a cikin shagulgulan bikin ranar mata na kasa da ka
Gwamnan jihar Ekiti, John Kayode Fayemi, ya kai ziyara ga iyalan wasu manoman jihar da aka kashe ranar Juma'a. Ana zargin fulani makiyaya da aikata lamarin.
Zainab Marwa-Abubakar ta karawa mata gwarin gwiwa da cewa, ya kamata su hada kai domin fidda gwana daga cikinsu da zata gaji ragamar mulkin shugaba Buhari.
Jam'iya mai mulki a jihar Jigawa ta samu nasara a zaɓen cike gurbi da aka gudanar a mazaɓar ƙaramar hukumar kafinhausa, baturen zaɓen yankin ne ya sanar da haka
Rundunar sojoji a jihar Kaduna sun samu nasarar bindiga wasu bata-gari 'yan bindiga a yayin wani kwanton bauna a kananan hukumonin Chikun da Birnin Gwari..
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da tashin gobara a farfajiyar fadar shugaban kasa dake Aso Rock. Kamar yadda Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasan.
Kasar Austria a turai ta dakatar da amfani da rigakafin Korona na AstraZeneca sakamakon mutuwar wata mata da ake zargin yin allurar sanadin mutuwarta a asibiti.
Gagararren dan bindiga makiyayi da ke addabar yankin Ibarapaa da Oke- Ogun na jihar Oyo, Iskilu Wakili ya shiga hannun hukuma. Jaridar The Nation ta gano hakan.
Labarai
Samu kari