Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Abdullahi Ganudje, gwamnan jihar kano yayi kira ga 'yan siyasa da su gujewa yin tsokacin da zai bata kokarin gwamnatin tarayya wurin tsaron kasar nan baki daya.
Zakakuran sojin Najeriya sun sheke wasu mutum hudu da ake zargin 'yan bindiga ne karkashin rundunar Operation Hadarin Daji a Katsina. The Cable ta ruwaito.
Hayakin janareta ya yi sanadiyyar mutuwar wasu daliban jami'a. An bayyana cewa, daliban sun kunna janareta ne suka turo hayakinsa kusa da tagar dakin kwanansu.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar ma'aikatan hukumar kula da jiragen sama sun yi awon gaba da mutum 11 da safiyar ranar Asabar. Rahotanni sun bayyana ba rauni.
Gwamnatin Najeriya ta bayyanawa 'yan Najeriya cewa dole ne fa sai sun yi rigakafin Korona. A cewar Boss Mustapha rigakafin zai zama sharadin fita daga Najeriya.
Shugaba Buhari ne na farko a cikin manyan fitattun kasar da suka yi allurar bayan da aka yiwa wasu ma’aikatan lafiya na gaba a cibiyar kula da asibitin kasa.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya karbi allurar rigakafin Korona yau da misalin karfe 11:30 na safe. Ya biyo bayan fara allurar a jiya kan ma'aikata l
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya caccaki Sheikh Ahmed Gumi a kan nema wa yan bindiga afuwa, ya ce kamata yayi ya yi musu wa'azi kan kashe mutane.
Rundunar sojin Najeriya a jihar Zamfara ta samu nasarar kame wani soja da budurwarsa dake samarwa 'yan bindiga alburusai da kakin soja a yankin na jihar Zamfara
Labarai
Samu kari