Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya yi zargin cewa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki bata da hangen nesa, tausayi da jin kai, D
Darakta janar na NADDC, Jelani Aliyu, ya kaddamar da sabon garejin gyaran ababen hawa na mata zalla a jihar Sokoto.An bayyana cewa garejin mai zamanan kansa ne.
Ƙungiyar matan gwamnoni sun yi kira ga gwamnatin Najeriya da kada ta bar mata a baya domin suna da hanyoyin warware da yawa daga cikin matsalolin kasar nan
Shugaban jam'iyyar (AFGA) a jihar zamfara ya zargi shuwagabannin jam'iyyar APC ta bada kuɗi 56 miliyan ga yan bindiga don su riƙe ɗaliban makarantar jangeɓe
Hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa ta cafke gagarumin mai safarar miyagun kwayoyi da sunki uku na hodar ibilin a filin sauka da tashin jirage sama.
Hukumar NDLEA ta fara wannan mako na yau da samun nasara a kan ‘Yan kwaya. Jami’an NDLEA sun bankado miyagun kwayoyi ne da aka boye a fadar Sarki a Najeriya.
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar APC, kawo yanzu, ta yi wa mambobi miliyan 2.5 rajista a aikin rajistar/sabunta rajista a jihar Kano. S
Tsohon karamin minsitan wutar lantarki na Najeriya, Muhammad Wakil, zai zauna a gidan yari har zuwa ranar 31 ga watan Maris 2021 bisa umarnin babbar kotun.
An ci gaba da zaman shari'a kan batun gano Ganduje na sankama daloli a aljihu da ake zargin yana karba ne daga hannun wasu 'yan kwangila dake aiki a jihar Kano.
Labarai
Samu kari