Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Ayyana Williams, macen da ta kafa tarihi a matsayin wacce ta fi kowa tsawon farce a duniya ta yanke farcenta. Williams mai zaune a garin Houston jihar Texas a A
Tsohuwar jarumar nan ta Kannywood, Ummi Ibrahim Zee-zee ta ce ta gano cewa yan Najeriya waɗanda ba Musulmi ba sun fi Musulmi jin ƙai bayan damfararta da aka yi.
Kamfanin BUA ya mayar da martani kan ikirarin kamfanin Dangote da kamfanin Flour Mill cewa matatar sukarin BUA dake garin Fatakwal matsala ce ga kamfanonin suka
Legit.ng Hausa ta tattaro rahoto kan jami'an 'yan sandan da suka rike matsayin IGP tun shekarar 1999 har zuwa bana; 2021. An tattaro jami'ai 12 da suka yi aikin
Jagoran jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya yabi uwargidan shugaban ƙasa, Hajiya Aisha Buhari, inda ya ce babu wani da zai sake yin tantama akan ofis dinta.
Tsohon Ministan Labarai, Farfesa Jerry Gana da magoya bayansa a jiya Laraba, 7 ga watan Afrilu, sun sauya sheka zuwa babbar Jam’iyyar adawar kasar wato PDP.
'Yan bindiga sun kwace makamai masu yawa da zunzurutun kudi Naira miliyan 28 daga hannun wata ayarin motoccin sojoji da suka afka wa a jihar Benue, Vanguard ta
An tsinci wani abin fashewa da ake zargin Bam ne a makarantar firamaren Afara Unity School dake karamar hukumar Umuahia North ta jihar Abiya ranar Alhamis.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Eze Charles Iroegbu, Sarkin Umueze Nguru a karamar hukumar Aboh Mbaise da ke nan jihar Imo.
Labarai
Samu kari