Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Wata babban kotun jihar Akwa Ibom da ke zamanta a ƙaramar hukumar Ikot Ekpene ta yanke wa wani mutum mai shekaru 31 hukuncin kisa ta hanyar rataya, The Punch ta
Jihar Neja ta na fama da matsalar kashe-kashe da garkuwa da mutane. Gwamnan Jihar Neja ya yi alkawarin zai ba ‘Yan sa-kai bindigogi su rike domin a zauna lafiya
Wata mahaifiyar yara biyu mai suna Luga ta rasa rayuwarta yayin da suke lalata da masoyinta, rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da hakan,The Nation.
‘Yar Ministar Tarayya ta fada hannun ‘Yan bindiga jim kadan bayan ta yi aure. Ministar harkokin mata ta kasa, Tallen ta na matsayin goggo a wurin wanda aka sace
Za ku ji masu garkuwa da mutane sun yi awon-gaba da Fasinjoji 7 a titin Taraba. Wannan ne karo na biyu a cikin watanni uku da aka yi garkuwa da mutanen Takum.
Wata matashiya haifafar jihar Kano, Saadat Aliyu ta ƙera manhajar android mai suna 'Helpio App' domin kai rahoto kan fyaɗe, Channels Television ta ruwaito. An k
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kwantar da jama'a hankula game da wasu bakin mutane tare da rakuma da suka bayyana a wasu sassan jihar. Daily Nigerian ta gano
Gwamnatin shugaba Buhari ta yarda ta fidda zunzurutun kuɗaɗe domin aikin hanyar data taso daga Abuja ta ratsa ta cikin garin Kaduna da kuma Zariya zuwa Kano.
Rundunar sojin Najeriya ta ja kunnen fiaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Gumi, da ya guje zubdawa rundunar mutunci. Daraktan hulda da jama'a na rundunar.
Labarai
Samu kari