Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Fitacciyar jarumar fina-finai Rahama Sadau ta musanta zantukan dake yawo a kafafen sada zumuntar zamani inda ake cewa tana neman mijin da zai aureta da gaggawa.
Hukumar NAFDAC ta bayyana cewa, saura kiris ta kammala gwajin wasu magungunan gargajiyada take bincike akai don magance kwayar cutar Korona. An kusa nasara.
Wata gobara a sansanin sojin Najeriya dake jihar Kano ta yi kaca-kaca da ofisoshin soji 11. Hukumar kashe gobara ta shaida cewa, ta samu nasarar kashe wutar.
A jihar Zamfara, an kwana uku a jere a wani kauye 'yan bindiga na kai hari. 'An kashe mutane tare da sace kayayyakin gona da kuma kone gidaje masu yawa a yankin
Hadimin Shugaban Najeriya na tsaro, ya yi maza-maza, ya gyara zancen da ya yi, Babagana Monguno ya ce tsofaffin hafsoshin sojoji ba su sace kudin da makamai ba.
Sojojin Najeriya sun yi bajintar dakile wani hari da 'yan bindiga suka kai wa wata makarantar sakandare mai zaman kanta ta Turkiyya dake a jihar Kaduna a Najeri
Kotun daukaka kara da ke yankin Makurdi ta dakatar da jaddada yankewa Amina Zubairu, matar dagacin wani kauye hukuncin kisan da karamar kotu ta yanke mata.
Tshohon mataimakin shugaban ƙasa kuma tsohon ɗan takarar shugabancin kasar nan a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya koka kan yawaitar satar ɗalibai mata a arewa
Jim kaɗan bayan wani taro da gwamnonin PDP sukayi jiya a Abuja, gwamnonin sun yi alƙawarin bama gwamnatin tarayya haɗin kai don kawo karshen matsalar tsaro
Labarai
Samu kari