Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Tsohon tsageran Neja-Delta, Alhaji Asari Dokubo ya dawo bayan ya lafa na shekaru. Dokubo Asari ya na yi wa Gwamnatin Buhari barazana, ya yi ikirarin ‘Biyafara’.
Gwamnatin jihar Kaduna, a ranar Lahadi ta ce abinda ta mayar da hankali a kai shine tabbatar da ceto dalibai 39 da aka sace daga Kwalejin Gwamnatin Tarayya da k
Ministan Sharia a Najeriya, Abubakar Malami ya bayyana dalilin da yasa ya bai wa shugaban kasa shawari kan ya nada Abdurrasheed Bawa a matsayin shugaban EFCC.
Gwamnatin Tarayya za ta yi taro da ‘yan kasuwa a kan farashin man fetur. Bayan wannan taro, kila jama’a za su san nawa litar fetur za ta koma a gidajen mai.
Janar Ibrahim Attahiru ya ziyarci wasu Dakarun Sojoji da ke Arewa maso gabas. Shugaban hafsun sojojin Najeriya ya ce an kusa ganin karshen yakin Boko Haram.
A jihar Kano, al'umomi sun fara kokawa kan yadda yawan sace-sacen allunan makabarta yayi yawa a wasu sassan jihar. An zargi 'yan gwan-gwan da sace allunan.
Ƴan bindiga sun kai wa ƴan sanda hari Naborodo Safer Highway Patrol na jihar Bauchi a hanyar Bauchi-Jos inda suka kashe jami'i mai muƙamin sufeta ɗan shekara 35
ASUU ta gargadi Gwamnatin Tarayya, za ta iya tafiya yajin-aiki a 2021 saboda rashin biyan malamai albashi. Malaman Jami’a su na yi wa Muhammadu Buhari barazana.
Shugaban ma'aikatan tsaro na ƙasa (CDS) ya bayyana cewa sun faɗawa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari duk abinda ke faruwa a yankin Arewa maso Gabashin Ƙasar nan.
Labarai
Samu kari