Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Hukumar 'yan sanda dake ta cafke wasu mutane biyar da ake zargin yan ƙungiyar asiri ne a babban birnin tarayya Abuja, Haka zalika sun kama wasu ƴan fashi Guda 4
A wani yunkuri na sace dalibai a jihar Kaduna, jami'an tsaro da suka hada da sojoji da 'yan sanda har ma jami'an sa kai sun kori 'yan bindiga a makarantar Ikara
An bayyana kulle makarantar gndun daji dake Mando jihar Kaduna bayan sace ɗaliban makarantar 39 da wasu 'yan bindiga sukayi a daren alhamis din data gabata
Gwamnan Jihar Rivers ya gargaɗi minitan harkokin Niger-Delta, Godwill Akpabio da kada ya sake yayi kuskuren taɓa jiharsa, a cewarsa zasu koya mishi hankali.
A jihar Kano, an kame gurbatattun kwayoyin magani na sama naira biliyan shida. Jihar Kano ta sauka daga matsayin ta daya a mu'amala da kwayoyin da gurbatattu ne
Da safiyar ranar Lahadi an yi bata-kashi tsakanin sojojin Najeriya da wasu 'yan bindiga da suka kai hari na biyu a filin jirgin sama na jihar Kaduna a arewa.
Wata sabuwa: Wani kansila a jihar Kano ya dauki hadimai 18 aiki domin taimaka masa a gudanar da aikinsa na Kansilan unguwa. Yace ya kamata su fi haka yawa ma.
An sace wata budurwa 'yar shekara 18 a cikin gidan mahaifinta a jihar Kebbi dake arewacin Najeriya. An kuma kashe wata mata a gidan yayin da 'yan bindigan ke sa
Hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta magantu a kan fallasar da Babagana Monguno yayi na cewa makuden kudin makamai.
Labarai
Samu kari