Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
‘Yan fashi sun kutsa gidajen ‘Yan wasan PSG sun yi sata bayan an yi wasa. Kafin nan an taba shiga gidajen Thiago Silva, Dani Alves da Eric Maxim Choupo-Moting.
Shehu Sani, tsohon sanatan Najeriya ya yi tsokaci ga shugaban kasa Muahmmadu Buhari a kan yadda 'yan bindiga ke yawan kai hare-hare.Sau da yawa bayan hare-hare.
Yan bindigan da suka sace daliban makarantar FCFM Afaka a jihar Kaduna sun bukaci N500m daga wajen gwamnatin jihar domin fansan dalibai 39 - Mata 23 da Maza 16.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta bayyana kama mutane 101 d ake zargi da aikata laifuffuka daban-daban a jihar tun bayan kama aikin sabon kwamishinan jihar
Tsohon ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Femi Fani-Kayode a ranar Litinin, 15 ga watan Maris ya kushe kisan gillar da aka yi wa Fulani 6 yan gida daya.
Yan bindiga sun yi awon gaba da dalibai da malamai a makarantar firamaren gwamnati dake Rama, karamar hukumar Birnin-Gwari a jihar Kaduna, rahoton Daily Trust.
Rundunar sojin Najeriya ta fata-fata da wasu 'yan ta'addan Boko Haram da na ISWAP a jihar Borno. Sai dai rundunar ita tayi rashin jami'ai har hudu a yayin harin
A kalla jami'o'i takwas ne dake jamhuriyar Benin, Nijar da Kamaru ne hukumarNYSC ta hana daliban Najeriya da suka yi digiri daga su yin hidimar kasa a Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa kayan gwari sun yi araha a kasuwannin Kano. Har yanzu ba a gama shigo da kayan miya da ganye daga gonaki ba, hakan ya karya kudin su.
Labarai
Samu kari