Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa na gab da sanar da yankin da za ta mallakawa tikitinta na zaben shugaban kasa a 2023 bayan samun rahoto.
Allah ya yi wa Sayyada Rabi'atu Harun, matar da ta yi fiice wajen wakokin yabon Manzon Allah, Anannabi Muhammad (SAW) ta riga mu gidan gaskiya. BBC ta ruwaito c
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar fatattaka tare hallaka gungun 'yan ta'addan Boko Haram a wani yankin jihar Borno. Sun kuma kwato motoci da bundigu.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, gwamnatin Buhari mayaudariyace mai yi wa 'yan Najeriya karyar samar da ayyukan yi ga matasa alhali zunzurutun karya ce kawai.
A jihar Kano, wata mummunan cuta ta bullo da ta hallaka mutane biyu tare da jikkata da dama. An tabbatar da cewa, cutar tana da alaka da gubar wani nau'iabinci.
Cikin bata kashin da aka yi karkashin atisayen TURA TAKAIBANGO, sojoji sun yi nasarar kashe mayakan Boko Haram 6 tare da kwato wasu makamai masu yawan gaske.
Shugaban EFCC ya samu damar karbe dukiyoyi da kadarorin wani babban Soja a Najeriya. Kotu ta yi na’am da rokon EFCC na sa wasu gidajen Janar Mohammed a kasuwa.
Mutane da dama sun san kudaden kasashen nahiyar Afrika amma ba kowa ya san darajar wadannan kudade ba idan aka kwatantasu da dalar Amurka. duba jerinsu anan.
‘Yan ta’addan Boko Haram sun kai munanan hare-hare a Marte har sojoji su ka tsere. Yanzu hukumomi sun yi wa Sojojin kasan afuwa na laifin gudu daga filin yaki.
Labarai
Samu kari