Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Wani tsohon Darakta a hukumar DSS ya bayyana cewa, jama'ar Najeriya na cin albarkacin watan Ramadana ne, shiyasa 'yan bindiga basa kai hari kan al'umomi yanzu.
Ƙungiyar kare hakkin musulmai (MURIC) ta yi kira ga sheikh Isa Pantami da kar ya kuskura y sauka daga muƙaminsa saboda kawai wasu marasa kishin ƙasa na son haka
A watan da ya gabata ne Malam Garba Shehu, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa aka yada labarai, yace gwamnatin tarayya ta kama wasu 'yan canji da ke.
Ministan tsaro a Najeriya ya bukaci sojojin Najeriya da asu fidda tsoron harsashi a ransu. Ya bukaci da su ci gaba da jajircewa da ayyuka tukuru don cimma manuf
Wasu yan bindiga sun kai hari tare da kona wani ofishin ‘yan sanda a Uzoakoli, karamar hukumar Bende da ke jihar Abia a safiyar yau Litinin, 19 ga watan Afrilu.
Masarautar Kano ta musanta siyar da filayen Gandun Sarki wadanda yasa hukumar yayi da rashawa ta jihar kano take tuhumar Sarki Aminu Bayero da shi, Daily Trust.
Ministan tsaro, Bashir Magashi, ya bayyana shirin da gwamnatin tarayya ke yi na ɗaukar sabbin matasa aikin soja, domin cigaba da yaƙi da ta'addanci a faɗin ƙasa
Lai Mohammed ya bukaci 'yan Najeriya da su gujewa masu rajin raba kasar, yana mai siffanta su da matsorata. Yace da zarar rikici ya balle tserewa za su yi su.
Wata ma'abociya amfani da kafar sada zumuntar zamani ta Twitter ta bada labarin yadda ta shiga mamaki bayan ango ya zabgawa amarya mari a wurin liyafar bikinsu.
Labarai
Samu kari