Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
NDDC ta na ikirarin ta batar da Naira Biliyan 6 wajen bada tallafin COVID-19. Majalisar Dattawa ta ce sam ba ta samu labarin Gwamnoni sun raba tallafin ba.
‘Yan Majalisa su kan aikawa Shugaban kasa goron gayyata, amma ya ki amsawa. Majalisar Najeriya za ta kawo dabarar da za tayi maganin kunnen-kashin Shugaban kasa
Gwamnatin jihar Kaduna tace ba za ta rufe makarantu ba bayan tsanantar hare-haren 'yan bindiga a makarantu, yankuna da kuma sauran sassa jihar Kaduna Najeriya.
Akalla mutum biyu sun hallaka yayinda 167 ke kwance asibiti ranar Alhamis sakamakon shan lalataccen sinadarin Jolly Juice a jihar Kano. Bayan shan wannan abu.
Wata matar da ba ta taba haihuwa ba, ta haifo ‘Yan biyu, bayan shekara da shekaru su na neman haihuwa da mijinta, Allah ya ba ma’aurata setin 'ya 'ya tagwaye.
A makon nan ne majalisar koli ta addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA) ta bayyana nisabin karancin sadaki a kasar nan. Legit.ng ta zantawa da Sheikh Khamis.
Abdurrasheed Bawa ya bukaci ma'aikatan banki da su gaggauta lissafawa tare da bayyana kadarinsu ga hukumarsa ta EFCC. Bawa ya kuma bada wa'adin da za yi hakan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da hanyoyi biyu a Owerri, babban birnin jihar Imo inda aka sauya wa daya daga cikin hanyoyin suna zuwa sunan shi.
Wasu 'yan fashi da ba'a san ko suwaye ba sun kashe wani matashin ango a darensa na farko yayin da yake kokarin hana su yiwa sabuwar amaryar sa fyaɗe a Zamfara
Labarai
Samu kari