Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Wata kungiyar Kiristoci ta bayyana rashin jin dadinta ga kagen da aka yiwa ministan sadarwa na kasa Dr Isa Pantami. Ta ce ba daidai bane alakanta shi da ta'adda
Mawallafin Jaridar Daily Nigerian, Jaafar Jaafar, wanda ya wallafa bidiyon Gandollar, ya tsere daga gidansa ya shiga buya bayan samun sakonnin barazana da dama
Dakarun sojojin Nigeria, a rana Lahadi sun dakile yunkurin da yan Boko Haram suka yi na kwace iko a garin Dikwa, hedkwatan karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Shugaban kungiyar Shi'a a Najeriya da ke tsare na tsawon shekaru, ya yi rabon kayayyakin abinci ga mabukata a kasar duk da cewa yana garkame a gidan yari..
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce yan sanda sun kama mutane biyu da ake zargin suna yi wa yan bindiga magunguna a Buruku a karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna.
Jam’iyyar PDP ta fitar da sanarwar dakatar da Rabiu Musa Kwankwaso kwanaki. Hadiza El-Rufai ta nuna akwai gyare-gyaren a takardar sanarwar da PDP ta fitar.
Wata kafar watsa labarai a kasar Libya ta sake ruwaito wa cewa karin wasu yan Nigeria fiye da uku sun sake karbar addinin musulunci a kasar. A cewar rahoton da
Wasu sojoji da aka kama yayin binciken masu daukan nauyin yan Boko Haram sun bayyana sunayen wasu fararen hula da suke aiki tare da su a cewar majiyoyi, rahoton
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya kaddamar da babura na musamman guda 25 da hukumar rage cinskoso na jihar, KAROTA, ta siyo domin dakile cinkoso a jihar
Labarai
Samu kari