Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Rahoton da muka samu daga TVC News ya an yi nasarar ceto mutane goma da aka sace daga rukunin gidajen ma'aikatan filin tashi da saukan jirage na jihar Kaduna.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta damke wani matashi da yayi sanadin mutuwar wani dattijo mai shekaru 60 kuma mahaifin abokinsa bayan ya lakada.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya samu gagarumin goyon baya daga matasan jam'iyyar PDP wajen ganin an tsayar da shi a takarar zaben shugaban kasa na 2023.
A makon nan ne tsohon Gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya tattara ya kai ziyara zuwa Minna. Fayose ya yi zama da Ibrahim Badamasi Babangida da Abdulsalam Abubakar.
Rahotanni dake zuwa daga Zamfara dake arewa maso yammacin kasar nan na nuna cewa miyagun 'yan bindiga sun halaka mutum takwas,ciki har da sojoji uku bayan wata.
Hukumar Yaki da rashawa ta ICPC ta kama tsohon Rajistara kuma shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga jami'o'i, JAMB, Farfesa Dibu Ojerinder kan zarginsa da ba
Wani dan Najeriya mai amfani da @uzomathias a Twitter ya janyo hankalin jama'a inda suka dinga maganganu bayan wani bidiyo da ya wallafa na biki ana bada abinci
An samu rabuwar kai tsakanin Gwamna Nasir El-Rufai da ma'aikatar ilimi ta jihar Kaduna kan batun rufe makarantu saboda matsalolin rashin tsaro da ke jihar.
Rigima ta barke a majalisar dattijai bayan shugaban majalisar marasa rinjaye ya gabatar da wani kudiri da zai bada damar kirkirar hukumar kula da jami'an tsaro.
Labarai
Samu kari