Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Hukumar EFCC ta koma kotu da tsohon Sanatan Kaduna, Shehu Sani. Alkalin kotu ya yi wa hukumar ta EFCC kashedi a kan jirkita bayanai a zaman da aka yi jiya.
A jiya Hukumar ICPC ta sake gurfanar da Okoi Obono-Obla a wani kotu da ke Abuja, ta ce tsohon Shugaban SPIP mai binciken barayi ya yi gaba da kudin kwangila.
Wasu sojojin kasa da ke fama da ‘Yan Boko Haram sun gaji bayan shekara da shekaru a fagen fama. Sojojin da su ke Arewa maso gabas sun nemi ayi sauyi hakanan.
Majalisar dattawa a Najeriya ta kaure da hanayaniya biyo bayan mika wani kuduri dake kokarin dirsashe matakin shugaba Buhari na nadin sabbin hafososhi n tsaro.
PDP ta ce cancantar ‘dan takara za ta yi aiki a zaben 2023 ba yankinsa ba. Kwamitin Bala Mohammed ya bayyana haka a rahoton aikin da yayi kan zabe mai zuwa.
Wata budurwa da aka sace kwanaki kadan kafin aurenta ta bayyana cewa, ba sace ta aka yi ba. Kawai ta gudu ne saboda bata son mijin da za ta aura ne. Ita ta fada
Dakarun Rundunar Operationn Thunder Strike sun kashe 'yan bindiga biyu yayin da wasu suka arce da miyagun raunika a samamen da suka kai sansanin 'yan bindiga.
Aminu Masari, gwamnan jihar Katsina yace baya goyon bayan yadda Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin Islama na Kaduna ke zuwa domin sasantawa da 'yan bindiga.
Shugaban hukumar NSCDC, Ahmed Audi yace 'yan bindigan da suka gallabi 'yan Najeriya suna da masu daukar nauyinsu daga kasashen ketare. Channels Tv ta wallafa.
Labarai
Samu kari