Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Usman Baba, sabon mukaddashin shugaban 'yan sandan Najeriya, ya janye dukkan manyan jam'ian'yan sanda dake hukumar yaki da rashawa da hana yiwa tattalin arziki.
INEC ta soma gudanar bincike a kan gobarar da ya ci ofishin hukuma a jihar Kano. A jawabinsa, Festus Okoye ya ce jami’an gwamnatin tarayya sun kashe wutar.
Idris Deby ya taba shiga cikin dajin Sambisa tare da wasu Sojojin kasar Chadi a 2020. Marigayin ya nuna bajinta a lokacin da ya kutsa inda Boko Haram su ke.
Sunday Erhabor, dan sanda mai mukamin ASP, wanda wani ami abun hawa yaci zarafi a jihar legas, yace bai taba harbin kowa ba tunda ya shiga aikin dan sanda.
Rahotanni daga jaridar The Nation sun nuna cewa ababen hawa da fasinjoji dake kan babbar hanyar Enugu zuwa Abakaliki sun tsaya sakamakon harbe-harbe dake tashi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun ragargaji 'yan bindiga sama da 30 a wani samame da suka wani yankin jihar. Wasu daga cikinsu kuwa sun gudu.
Hadakar Kungiyoyin Kare Hakkin Bil'Adama da Tabbatar da Mulki na Gari ta ce wasu ne suka dauki nauyin kiraye-kirayen da ake yi a kafafen sada zumunta na neman s
Gwamna Nyesom Wike, na jihar Ribas, ya bayyana cewa ya fice daga gidan gwamnati a shirye-shiryensa na barin ofis idan wa’adin mulkinsa ya kare a shekarar 2023.
Takaitaccen tarihin Idris Deby da ya yi shekara 30 ya na mulkin Chad. Deby ya yi wa dokar kasar kwaskwarima ta yadda Deby zai iya cigaba da mulki har 2033.
Labarai
Samu kari