Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Sarkin Birnin Gwari Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II ya ce maharan da suka kai hari kan ayarin motocinsa sun yi niyyar kashe shi ne amma sai aka kuskure.
Shugabannin kasashen Afrika da dama sun mutu kan mulki kafin karewar wa'adinsu. Yayinda wasu kashesu akayi, wasu sun mutu ne sakamakon cuta da suke fama da shi.
Gwamnatin tarayya ta amice da siyo kayan dakin gwaje-gwaje na hukumar NCDC na kimanin Naira biliyan uku, ministan lafiya ne ya bayyana haka jiya Laraba a Abuja
Samia Suluhu Hassan ce za ta gaji John Magafuli da ya mutu a kan mulki. Kasar Tanzaniya ta samu macen farko a matsayin Shugaba a karon farko tun da aka kafa ta.
Kungiyar malaman musulunci ta kasa ta nemi Gwamna Umar Ganduje da ya dage takunkumin da ya sanya wa Sheikh Abduljabbar Kabara tare da sake bude masallacinsa.
‘Yan bindiga sun shiga kauyen Jargaba cikin tsakar daren ranar Laraba. ‘Yan ta’addan sun shigo kauyen da kafa, sun kashe Mai kudi, sannan sun dauke yaransa.
Ƙungiyar kare hakkin musulmai (MURIC) tayi kira ga masu ruwa da tsaki da su dubi abunda ke faruwa a jihar kwara kan umarnin da kotu bayar musulmai su saka hijab
Hukumar Hisbah a jihar Jigawa ta damke jarkan barasan gargajiya wanda aka fi sani da Burkuku guda daya a karamar hukumar Kazaure. Kwamandan Hisban jihar, Malam
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya sha alwashin sauka daga kan kujerarsa idan har mutanen da yake jagoranta suka bukaci hakan, cewa muradinsu na gaba da komai.
Labarai
Samu kari