Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kyaftin na Super Eagles kuma sabon dan wasan kungiyar Kano Pillars, ba zai buga yawancin wasannin waje ba a sashe na biyu na kakar firimiyar Najeriya da za'a.
Majalisar Sojojin kasar Chadi ta alanta kafa dokar hana fita da kuma kulle dukkan iyakokin kasar bayan sanar mutuwar shugaban kasa, Idris Deby Itno, ranar Talat
Tsohon mataimakin shugaban kasar Amurka, Walter Fredrick "Fritz" Mondale ya riga mu gidan gaskiya, The Nation ta ruwaito. Mondale wanda ya rike mukamin mataimak
Bayan mutuwar mahaifinsa Idris Deby filin daga, hukumar Sojin kasar Chadi ta alanta nadin 'dan marigayi, Mahamat Kaka, a matsayin mukaddashin shugaban kasar.
Gobara ta kone wasu sassa na ofishin hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC, da ke jihar Kano, Daily Trust ta ruwaito. Gobarar da ta fara misalin karfe 9.30
Wata tanka ta sake faduwa a jihar Benue kwanaki biyu bayan wata tankar ta fadi ta yi gobara a Oshigbudu a karamar hukumar Agatu na jihar, Daily Trust ta ruwaito
An dakatar da wani mamba na kungiyar yada labaran Fani-Kayode saboda ya yi amfani da shafin Twitter wajen tozarta tsohon NSA, Sambo Dasuki cewa maci amana ne.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa shugaban kasar Chadi, Idris Deby, ya riga mu gidan gaskiya, bayan samun nasara a zaben kasar na cigaba da mulki
Shugaban kasa Buhari ya nemi duba tare da amincewa da Mai Shari'a Salisu Garba don nada shi a matsayin mukaddashin babban alkalin babbar kotun birnin tarayya.
Labarai
Samu kari