Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Matasan Arewa sun fadawa mai rajjin kare hakkin Yarbawa Sunday Adeyemo da ake yi wa lakabi da Sunday Igboho ya kwashe dukkan yarabawa da ke jihohin arewa cikin
An gurfanar da Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Oyo mai shekaru 80 a Igangan, Pa Olawuwo a gaban kotu kan kisan Dokta Fatai Aborode.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Mr Adedeji Zacch a matsayin babban sakataren Hukumar Samar Da Sukari Na Ƙasa na wa'adin shekaru hudu na farko. Direk
Gidauniyar Global Fund mai tallafawa wajen yaƙi da cutuka a ƙasashen duniya ta bai wa Najeriya tallafin kuɗi dala miliyan 890 domin ƙarfafa tsarin kiwon lafiya.
Ministan ma'adinai da karafuna, Olamilekan Adegbite, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta gano dimbin arzikin gwal a iyakar da ta hada Abuja zuwa Nasarawa.
Kakakin yan sandan jihar Kaduna, Mohammed Jalige ya ce 'yan bindigar sun fara harbi bayan sun hangi jami'an tsaron, abin da ya haddasa zazzafar musayar wuta.
A watan Janairu, Ministan Ilimi, Adamu Adamu, ya bayyana cewa yawan adadin yara miliyan goma da dari 1 marasa zuwa makaranta a 2019 ya ragu zuwa miliyan 6.946.
An ranstar da Samia Suluhu Hassan a ranar Juma'a a matsayin mace ta farko a matsayin shugaban kasar Tanzania bayan rasuwar John Magufuli bayan fama da rashin la
Wasu shugabannin Kungiyoyin Arewa da Kudu su na barazanar barkewa daga Najeriya. NINAS ta ba gwamnatin tarayya wasu sharuda 5 na cigaba da zama a Najeriya.
Labarai
Samu kari