Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Shugaban NDLEA ya ba iyaye shawarar yadda za a rage shaye-shaye. Buba Marwa ya ce ya kamata takardar shaidar rashin ‘shaye-shaye’ ta zama cikin sharudan aure.
Bayan shekaru 2, Gwamna ya bayyana abin da ya sa PDP ta sha kashi a zaben 2019. Bala Mohammed ya hakikance a kan cewa jam'iyyar PDP ce ta lashe zaben da aka yi.
Babagana Monguno, mai bada shawara kan tsaron kasa, yayi kira da hadin kai tsakanin hukumomin tsaro dake fadin kasar nan. A yayin jawabi a ranar Alhamis a taro.
Wasu mahara da ake zaton yan bindiga sun kai farmaki wata kasuwa da ke garin Yar' Tasha a cikin unguwar Dansadau da ke Karamar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara.
Wata mai raino, Anthonia Uchenna, wacce ta taba aiki a gidan tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ta ce tsohon ministan ya taba umartar masu.
A yayin da mataimakiyar shugaban kasar Tanzania, Samia Suluhu Hassan ke shirin karbar ragamar mulkin kasar bayan mutuwar shugaba John Magufuli, mata da suka.
Kusan watanni biyu kenan da garin Maiduguri ke fama da matsanancin rashin wuta tun bayan da 'yan Boko Haram suka tsinke musu layikan rarabe wutar lantarki tare.
Najeriya kasa ce mai dimbin arzikin man fetur, ma’adinai da filin noma a jihohinta 36. Amma duk da haka wasu jihohinta na fama da matsanancin talauci har yanzu.
Rundunar yan sandan jihar Sokoto, a ranar Alhamis, ta ce ta kama a kalla mutane 17 kan zargin fashi da makami, garkuwa da mutane da wasu laifuka a jihar. Mr Kam
Labarai
Samu kari