Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Yan bindigan da sukayi awon gaba da daliban jami'ar Greenfield a jihar Kaduna sun bukaci a basu kudi milyan 800 matsayin kudin fansa kafin su sake daliban.
Wani mutum dan Nigeria ya bada labarin yadda matar mai gidan da ya ke zaune ta nemi ya rika kwana da ita a madadin kudin haya da zai rika biya, The Nation ta ru
Jami'an hukumar yaki da miyagun kwayoyi da fasa-kwabrinsu (NDLEA) ta kama wani matashi mai suna Chibuike Apolos, akan zarginsa da zama gawurtaccen mai siyar da.
Wata mata ƴar Nigeria da bata daɗe da aure ba ta roƙi kotun Shari'a da ke Samaru, Gusau, jihar Zamfara ta raba aurensu bayan sati ɗaya saboda girman mazakutar m
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wasu ma'aikatan gini a wani yankin jihar Ondo. Sun sace mutane hudu. 'Yan sanda da sauran jami'ai sun shiga neman inda suke.
Ministan yaɗa labarai da al'adu, Lai Muhammed, yace babu wanda ya kawo zancen abun da ke faruwa dangane da ministan sadarwa da tattalin arziƙin zamani, Pantami.
Wani dan Najeriya ya bar masu amfani da kafar sada zumuntar zamani baki bude bayan ya bada labarin yadda ya dirkawa sirikarsa ciki kuma ta haifa masa da namiji.
Gaskiyar bayanai sun bayyana kan yadda aka sace dalibai da wata ma’aikaciyar jami’ar Greenfield daga harabar makarantar dake wani yankin jihar Kaduna ranar Tala
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a mazabar Gwarzo a jihar Kano, a ranar Laraba ta dakatar da tsohon dan majalisa mai wakiltar Kano ta Arewa a majalisar
Labarai
Samu kari